Maiduguri
A makon jiya ne Buratai ya sanar da komawarsa yankin arewa ta gabas bayan rahitotanni sun bayyana yadda sojojin kasar Chadi, a karkashin shugaban kasarsu, Idris
Akalla mutane 7 ne suka gamu da ajalinsu da yammacin Lahadi, 12 ga watan Afrilu yayin da yan ta’addan Boko Haram suka kai harin kwantan bauna a kan wasu motocin
Dakunan gwajin za su taimaka matuka wajen shawo kan yaduwar kwayar cutar covid-19ta hanyar gano masu dauke da kwayar cutar ba tare da bin doguwar hanya ba. Bash
Sojojin kasar Chadi sun shafe sa'o'i kimanin hudu suna farautar mayakan kungiyar Boko Haram a wani atisaye da shugaban kasar Chadi, Idriss Deby, ya jagoranta.
Kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN) ya rawaito cewa wasu gidajen sayar da man fetur a jihar Borno sun boye mai tare da sayar da shi a farashi mai tsada tun
A cikin wani jawabin da sakataren gwamnatin jihar, Usman Jidda, ya fitar a Maiduguri, ya ce gwamna Zulum ya kwace lasisin gidajen man ne bisa ikon da doka ta ba
Sojin Najeriya biyu ne aka tabbatar da cewa suna dauke da cutar coronavirus bayan gwajin da aka musu a Monguno, jihar Borno, jaridar Sahara reporters ta tabbata
Hukumar yaki da rashawa ta EFCC a ranar Alhamis ta gurfanar da Aisha Wakil, wacce aka fi sani da Mama Boko Haram, tare da wasu mutane biyu a kan zarginsu da take da laifuka 8 dasuka hadada damfara.
Sabon shugaban kungiyar Boko Haram tawariyya, watau ISWAP dake da alaka da kungiyar yan ta’adda ta duniya, ISIS, Lawan Abubalar wanda ake ma lakabi da Ba Lawan ya fara kokarin tabbatar da karfin ikonsa ta hanyar kashe manyan yan m
Maiduguri
Samu kari