Mai Mala Buni
A jiya ne aka shawo kan Muhammadu Buhari ya yi watsi da gayyatar Majalisa. Domin ana ganin cewa za ayi amfani da wannan dama ne a ci mutuncin shugaban kasar.
Mai Mala Buni, shugaban kwamitin rikon kwarya ta jam'iyyar APC, ya shawarci sanatocin da aka zaba ta jam'iyyar APC da su yi aiki tukuru na kokarin gyarawa APC.
An samu wadanda su ke yi wa tsohon Gwamnan jihar Zamfara yakin zama Shugaban APC. Suna ganin Kudu za su fito da Shugaban kasa, Arewa ta rike Shugaban Jam’iyya.
A yayin da ya ke tayasu murnar samun mukaman, Malam Gusau ya ce mutanen da aka nada zasu bawa gwamnatin Borno gudunmawa a kokarinta na samar da jagoranci mai ma
Sanata Kabiru Marafa ya yi watsi da jinkirin Shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) wajen gudanar da babban taro na zabar shugabannin jam’iyyar.
Shugaban rikon kwarya na APC kuma gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni ya ce har yanzu basu yanke shawara a kan yankin da za su mika wa tikitin shugaban kasa ba.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta sha alwashin tallafa wa shugaban kasa Muhammadu Buhari wajen aiwatar da bukatun masu zanga-zangar EndSARS a kasar.
Gwamnonin Nasarawa da Yobe sun ce masu tada hatsaniya da sunan #EndSARS za su yaba wa aya zaki. Gwamna Abdullahi Sule ya gargadi masu neman rigima a Nasarawa.
Jam'iyyar APC ta na ganin akwai lauje cikin nadi a tafiyar #EndSARS. Shugaban APC ya ce za a iya samun matsala idan aka yi sake da lamarin wannan zanga-zangar.
Mai Mala Buni
Samu kari