Labarin Sojojin Najeriya
Hukumar Yan sanda na jihar Akwa Ibom ta bayar da sanarwan kashe wani gagararen shugaban kungiyar yan ta'adda, Isaac, wanda ya dade yana adabar mutanen kananan hukumomin Etim Ekpo da Ukanafun a jihar. Hukumar ta Yan sanda ta nuna
Hukumar Sojin Najeriya ta bayar da sanarwan kaddamar da wata sabuwar atisaye na musamman wanda zai murkushe yan ta'addan Boko Haram baki daya. A cewar shugaban bayar da horo da ayyuka na hukumar, David Ahmadu, za'a shafe watanni h
Texas yace an kama mutanen biyu ne da hannu cikin tada zauni tsaye tare da shirya kashe kashe a karamar hukumar Takum da Ussa dake jihar, bayan wasu bayanan sirri da rundunar ta samu game da ayyukan mutanen biyu.
Hedkwatan tsaro na Najeriya ta gargadi yan siyasa su guji yin amfani da harkokin tsaron kasa da sojojin Najeriya wajen cinma burinsu na siyasa. Wannan sanarwan ta fito ne daga bakin direktan sadarwa na hukumar, Brig. Janar John Ag
A gurfanar da wata mace mai gidan haya mai shekaru 53, Rita Olukanmi, a kotun Majistare da ke Ikeja inda ake tuhumar ta da zatan kaya wanda darajarsu ya kai N1.4m daga dakin wanda suke haya a gidanta. Dan sanda mai shigar da kara,
Cikin bayanin da hukumar y'an sanda jahar Benue ta sanar, ta bakin jami'in hulda da jama'a ASP Moses Yamu ya ce, al'amarin ya faru ne a yankin Anyibe, cikin karamar hukumar Logo dake jahar ta Benue. Yamu ya ce, maharan sun farwa
Harbin ke da wuya sai duk mutane suka ranta a na kare saboda su tsira da rayyukansu, Yan sandan da har yanzu ba'a gano sunayensu ba sun iso wajen daurin auren ne tare da wasu manyan mutane guda biyu kamar yadda jaridar Punch ta ru
Dakarun rundunar sojin sama masu aikin tabbatar da zaman lafiya a jihar Borno, Ofireshon Lafiya Dole, su ka yi ruwan wuta a kan motocin 'yan kungiyar Boko Haram a daren ranar 13 ga wata a AREGE mai nisan kilomita daga tafkin tekun
A wata takarda da ya aike ga shugaba Buhari a watan Fabrairu, IBB, shawarci Buhari da ya janye jikinsa ya koma gefe domin bawa matasa damar gina Najeriya. Saidai a wannan karon, IBB kira ya yi da roko ga 'yan Najeriya, musamman ma
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari