Labarin Sojojin Najeriya
Shugaban kungiyar ta kasa, Vincent Ubah, yace: "Wannan tayin ba yana nuna cewa kungiyar bata san cewa Atiku na da arzikin siyan kuri'u ba ma a ranar zabe. Duk da haka wannan tayin ya zama dole ne don ganar da yan kasa cewa wadanda
"Dukkansu sun hade kansu saboda mutum daya, shugaban kasa Muhammadu Buhari kuma suna da hadin guiwar su a ko ina. A kasuwanci, siyasa, addini da ma ko ina. Sun ta addu'ar ya mutu, sai suka ga ya dawo da rai da lafiya fiye da da"
Kashi 4.48% na tituna da gada wanda Gwamnatin tarayya ta lissafo a cikin aiyukan ta na kudu maso gabas ne suka kammala, ake amfani dasu kuma suke lafiya, inji rahoton kungiyoyi biyu na taimakon kai da kai. Rahoton da V2P da HOG-1
Wannan tattaunawa ta nuna a shekara ta 2017 mutane 7,700 ne suka rasu a kasar ta Ingila dalilin shan giya. A cikin wannan tattaunawa anji ra'ayin matasa 8,000 da kuma yara 2,000. Yayin da a karo na farko aka hada tsarin rayuwar
Mai shari'a Steven Pam ya bada umarnin ne bayan yaji daga bakin wadanda ake zargin su Uku. Kotun ta umarci EFCC data gurfanar da dan takarar gwamna a jam'iyar APC Alh.Sani Abubakar Danladi a gaban ta a ranar 15 ga watan Junairu
Rundunar sojin Najeriya ta amince da da yin karin girma ga wasu manyan jami'anta zuwa mukaman Manjo Janar, Birgediya janar, da kuma Laftanal Kanal. A wani jawabi da hukumar ta fitar ta hannun kakakinta, Birgediya Sani Kukasheka Us
Sarkin Anka kuma Ciyaman din Sarakunan jihar Zamfara, Alhaji Attahiru Muhammad Ahmad ya roki gwamnatin tarayya ta samar musu da bindigu wadda za suyi amfani da shi domin tunkarar 'yan bindiga da ke kashe-kashe da garkuwa da mutane
An dai sami matsaloli da shugaban jam’iyyar APC da wasu gwamnoni, Sai dai har yanzu ba’a sami damar sulhu ba, kan wadanda gwamnonin ke so da wadanda kuma jam’iyyar APC ta mika wa hukumar zabe ta INEC. An kuma rufe karbar yan takar
A ranar 10 ga watan Satumba, 2018, rundunar sojin sama ta Najeriya (NAF) ta gudanar da wani atisaye domin gwajin wasu dabarun ceton rai daga sararin samaniya. Rundunar ta bayar da horon ne ga dakarun soji 37 da ke bangaren kula da
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari