Labarin Sojojin Najeriya
A wani rahoto ya nuna cewa yawan mutanen da sukayi rijistar zabe a shekara ta 2018 a jihar Kaduna yakai 3,935,341. Daga cikin wadannan kananan hukumomi karamar hukumar Jaba ce kadai ke da karancin wadanda sukayi rijistar inda suke
Kwanaki kadan kafin ya cika shekaru 77, Jaridar THE CREST ta samu zantawa da shi a gidan sa da ke Minna, inda ya yi bayani kan batutuwa da dama, kamar yadda za ku ji. IBB yana cikin wadanda su ka kifar da Gwamnatoci a Kasar nan.
Yayi magana akan rayuwar shi ba tare da Maryam ba, matarshi ta shekaru 40, rayuwar shi a matsayin soja, rawar da ya taka a juyin mulki biyu da suka canza tarihin Najeriya. Sannan yayi bayani akan zaben 12 ga watan Yuni wanda babba
Komai ya kankama ta bangaren yakin neman zabe a 2019. Tsakanin shugaban kasa Muhammadu Buhari ne na jam'iyyar APC da tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar na jam'iyyar PDP. Amma kuma an fara sako bangarorin addinai
Zaben shugaban kasar na shekara ta 2015 yana da jiga jigan yan takara Buhari da Goodluck Shugaban kasa na farko daya rasa damar komawa kan kujerar sa a Najeriya.Daga cikin kuri'u 31,746,490 da aka kada guda 13,536,511 an kada su
Amma babban misali ko a musulunce an nunawa mata yadda zasu tsaftace kawunan, to ko a harkar lafiya ma haka suna samun wannan ilimin amma basu da kudin da zasu sayi audugar don su tabbatar da abinda aka koyar dasu na tsaftar
Wata kotu a kasar Zambia ta fara yankewa Reuben Nwamba shekaru 5 a gidan kaso yayin da wadanda sukai karar suka ga hukuncin bai musu ba suka daukaka karar zuwa kotun koli. A halin yanzu wannan kuto ta Kasama ta yankewa mutumin dan
An tsayar da ranar 16 ga watan Fabrairu 2019 a matsayin ranar da za'ayi zaben shugaban kasa dana yan majalisa,yayin da na gwamnoni zai biyo baya a ranar 2 ga watan Mayu shekara ta 2019. Agege ya kara da cewa idan lokacin daya kama
Darakta Janar na cibiyar kula da magunguna da abinci, NAFDAC, Mojisola Adeyeye, ya bayyana cewa kashi 70 na matasa da yara maza na amfani da miyagun kwayoyi a jihar Kano. A Kano, matar shugaban kasa, Aisha Buhari da Sarkin Kano,
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari