Labarin Sojojin Najeriya
Mun ji yadda wasu Iyaye sun saida ‘Ya ‘yan su saboda neman Duniya. Akwai iyaye akalla 15 da mu ka samu labarin sun saida ‘ya ‘yan cikinsu. Wasu Iyayen su na saida ‘Ya ‘yan su saboda samun abin Duniya.
A cewar majiyar, dakarun sojojin sun je yankin ne domin cigaba da sharar sansanin 'yan Boko Haram, amma sai aka kai musu harin kwanton bauna a hanyarsu. Mayakan kungiyar Boko Haram sun kashe dubban mutane tare da raba miliyoyi da
Majiyar Legit.ng ta ruwaito kaakakin rundunar, Laftanar Abayomi Oni-Orisan ne ya bayyana haka a ranar Juma’a, 5 ga watan Yuli, inda yace dakarun Sojan sama sun saukan da ruwan bama bamai akan wasu sanannun sansanonin yan bindiga a
Mun ji cewa shugaban FRSC ya fara bada shawara a hana masu babur yin haya. Hukumar FRSC ta na maganar a dakatar da aikin Okada a titi saboda a rage aukuwar hadura.
Kungiyar sa ido kan miyagun kwayoyi da manyan laifuka na Majalisar Dinkin Duniya (UNODC) ta bayyana cewa akalla mutane miliyan 10 ne ke ta’ammali da ganyen wiwi a Najeriya. UNODC ta sanar da hakan ne a wurin taron nemo hanyoyin ma
Dakarun rundunar Sojin Najeriya dake gudanar da aikin Operation Hadarin Daji, OPHD, a jahar Zamfara sun bindige wasu gungun yan bindiga su goma sha biyar har lahira a yayin karan batta da suka yi da juna.
An kama wani soja dan shekara 32 mai suna Corporal Koza Yabiliok, a jihar Kaduna da laifin sayar da alburusai ga wasu wadanda ake zargin masu garkuwa da mutane ne da suke addabar mutanen yankin shekara da shekaru...
Dakarun Sojojin Najeriya da ke atisayen Operation Harbin Kunama III sun yi nasarar kama kungiyoyin 'yan bindiga da dama da ke adabar garuwuwan Isa, Rabbah da Burkusuma da garuruwan da ke kusa da Dajin Sububu a Sokoto da Batsari, S
Duk da irin yadda mutane suke yi masa kallon hadarin kaji, tsohon shugaban kasa Janar Ibrahim Badamasi Babangida, shine jigo na wasu manyan ayyuka da kasar nan take ji dasu. Tsohon shugaban kasar yayi ayyuka bila adadin...
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari