Labarin Sojojin Najeriya
Wasu manyan kwamandojin rundunar Sojin Najeriya dake yaki da yan ta’addan Boko Haram sun koka kan rashin ingantattun makamai na zamani da zasu taimaka musu wajen gamawa da mayakan na Boko Haram a yankin Arewa gabas.
An ga alamun zubar jini a kan zanin gadonta da tufafinta da dakinta na kwanciya har zuwa bandaki da kuma wurin ajiye motar ta, inda aka gano motar ta bata nan." Daily Trust ta rawaito cewa rundunar soji ta saka ido a kan masu yi
A wani jawabi da ta fitar, kakakin rundunar sojojin Najeriya, Kana Sagir Musa, ya ce, "mun yi luguden wuta a wasu maboyar mayakan kungiyar Boko Haram da na ISWAP a yankin Tumbus da ke gefen tekun Chadi, kuma mun kashe da dama daga
Majiyar Legit.ng ta ruwaito rundunar ta bayyana haka ne cikin wata sanarwa data fitar, inda take tabbatar ma jama’a cewa babu wani shiri da Boko Haram ke yi na kai hari cikin Maiduguri, don haka kowa ya kwantar da hankalinsa.
Yarinyar Umar Ardo da aka sace a Abuja ta dawo da gida bayan an biya masu garkuwa da mutane daloli. Yanzu wannan ‘Diyar‘Dan takarar Gwamnan da shugaban kasa ta samu ‘yanci.
Jami'an tsaron na zargin Lawan da Sulaiman da laifin shatar shanu, yayin da shi kuma Sa'idu ake zarginsa da laifin satar mutane domin yin garkuwa da su. A yayin bajakolin masu laifin ne Sa'idu ya bayyana cewa da kayan sojoji ya ke
A jiya Alhamis ne 12 ga watan Satumbar nan matar shugaban kasar Najeriya Aisha Buhari, tayi kira ga hukumomin tsaro na kasar nan da su tura sojoji mata suyi yaki da matsalar tsaro a wasu jihohi na kasar nan...
Kwamandan Garrison na rundunar ta 1 na Sojan kasa ta Najeriya, Birgdeiya Jimmy Akpor ya mika ma jami’an gwamnatin jahar Kaduna shanu guda 134 da suka kwato daga hannun yan bindiga dake satar shanu a Kaduna.
Kazalika, Daramola ya bawa 'yan Najeriya tabbacin cewa NAF zata cigaba da tabbatar da cewa dukkan jami'anta na yin aikinsu bisa tsari da biyayya da doka a yayin da suke gudanar da aikinsu na tabbatar da tsaro da cigaban Najeriya.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari