Labarin Sojojin Najeriya
'Yan Sanda ta yi nasarar cafke gagararrun da su ka fitini mutanen Legas. Wadanda aka kama sun hada da Rilwan Akinwale, Victor Uju, Juwon Idowu, Rasak Adebola, sai kuma Kehinde Keshinro.
Bayan fiye da shekara daya da rabi, Majiyar gwamnatin tarayya ta bayyana abin da ya hana Leah Sharibu barin hannun ‘Yan ta’addan Boko Haram.
Shugaban rundunar sojin Najeriya, Lt.General Tukur Buratai ya ce babu sassan kasar nan da suka fi karfin Boko Haram, har da jihar Legas wacce ake kallo a cibiyar kasuwancin Najeriya kuma jihar da ta kunshi mutane mafi yawa...
A game da matsalar rashin tsaro, Majalisa ta na so Buhari ya dauki tsattsauran mataki. ‘Yan Majalisa sun kara tado maganar tsige Shugabannin Sojoji jiya.
Dakarun rundunar Sojan Najeriya dake jibge a garin Moriki na jahar Zamfara sun kama wani dan achaba dauke da buhun shinkafa wanda bincike ya fallasa ashe tarin alburusai ne makare a cikin buhun.
Wani kwamandan rundunar sojin Najeriya, Janar Abdul Kalifa Ibrahim, ya bayar da tabbacin cewa sojoji sun jajirce a kokarinsu na kamo Shugaban kungiyar yan ta’adda na Boko Haram, Shekau.
A ranar Juma’a, 7 ga watan Fabrairu ne rundunar sojin Najeriya ta yankewa wasu sojoji uku hukuncin zaman gidan yari na shekaru 10 a kan laifin kisan kai. Sojojin da aka yankewa hukuncin sun hada da Manjo Akeem Oseni, manjo Ogbemud
Rundunar Sojan kasa ta bayyana cewa ta ceto wasu dalibai guda uku daga hannun mayakan kungiyar ta’addanci na Boko Haram bayan wata zazzafar gumurzu da musayar wuta da suka yi da juna a jahar Borno.
A cikin karshen maon jiya ne aka samu wasu Sojojin Najeriya da su ka fatattaki wasu ‘Yan Boko Haram a Borno bayan sun buda masu wuta da jirage.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari