Labarin Sojojin Najeriya
Hukumar rundunar Sojin kasa ta Najeriya ta sanar da mutuwar dakarunta guda 3 a yayin harin da mayakan kungiyar ta’addanci ta Boko Haram suka kai garin Damboa a ranar Laraba, 4 ga watan Maris.
Zulum ya bayyana haka ne a shafinsa na Facebook, inda yace ba zai iya jurewa ba har sai ya bayyana ma duniya yadda Sojojin Najeriya na sama da na kasa suka yi ma yan Boko Haram rakiyar kura tare da tafka musu mummunan asara.
A cewar dan jaridar mai gudun hijira, Ahmad Salkida, gawarwakin mayakan kungiyar sun mamaye kusan ko ina a filin da suka yi musayar wuta da sojoji. Salkida ya bayyana cewa mayakan da suka rage sun gudu sun bar motocinsu na yaki
Rahotanni sun kawo cewa a yanzu haka Damboa, hedkwatar wata karamar hukuma a jahar Borno na karkashin harin yan ta’addan Boko Haram. Mazauna yankin sun ce yan ta’addan sun zo su da yawa da misalin karfe 6:30 na safiyar yau Laraba.
Ministoci, NSA, AGF, DG DSS, CDI, NIA DG sun yi taro a Abuja. Mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo shi ne ke shugabantar wannan kwamitin harkar tsaro.
Wanda ake zargin, Matthew Tokeme mai shekaru 50 ya shiga hannun ‘yan sanda a ranar Talata. An kama tsohon ma’aikacin a rundunar sojin saman Najeriya din tare da motar shi kirar Sienna wacce yake amfani da ita don fashi...
Mai kula da sashin yada labarai na rundunar sojin Najeriya, Kwanel Aminu Iliyasu, ya tabbatar wa manema labarai kama wacce ake zargin inda ya ce, 'Dakarun 1 Division Garrison ta kama wata 'yar bindiga mace a Unguwan Salaha a Marar
Mun ji cewa wasu 'Yan ta'addan Boko Haram sun kama wasu Bayin Allah a kasar Chad. Mutanen da aka cafke sun roki Shugaban kasa ya ceci su.
Ana so a binciki abin da ya faru a harin Garkida a Jihar Adamawa baya an zargi Sojojin Najeriya da zame kafa a lokacin harin Boko Haram. Jaridar Daily Nigerian ce ta fitar da wannan rahoto.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari