Labarin Sojojin Najeriya

An bayyana abinda cire su Buratai zai jawo wa Najeriya
Breaking
An bayyana abinda cire su Buratai zai jawo wa Najeriya
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Mustapha ya fadi hakan ne a wurin taron kaddamar da wani littafi da Samuel Salifu, tsohon sakataren kungiyar kiristoci ta kasa (CAN) ya rubuta. An kaddamar da littafin mai suna 'CAN, addini da shugabaci a Najeriya," ranar Talata