Labarin Sojojin Najeriya
Tun daga 1999 lokacin da Najeriya ta koma kan mulkin farar hula, shugabannin kasar sun nada shugabannin soji tara, wanda ya kawo jimillar zuwa 10 da na yanzu.
An kama wani jami'in sojan Najeriya, Sani Mohammed, da akwati biyu na harsashi 2000, wanda suka tabbatar da lamarin sun shaidawa Premium Times. Sojan, mai mukam
Sojoji hudu sun mutu yayin da wasu biyu suka samu raunukan harsashi a ranar Litinin a karamar hukumar Abua/Odua a jihar Rivers a yayin da yan bindiga suka afkaw
Sojoji da dama sun mutu bayan wani jirgin yaki na rundunar sojojin saman Nigeria ya saki bam kan dakarun sojojin kasa na Nigeria da ke Mainok a jihar Borno, Dai
Wasu yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun kashe kimanin sojoji biyar a Omelema da ke karamar hukumar Abia a jihar Rivers, The Punch ta ruwaito. An gano c
Rundunar sojojin Nigeria ta ce dakarunta na Operation Lafiya Dole, a ranar Juma'a, ta ce dakarunta sun kashe ƴan ta'addan kungiyar Boko Haram/ISWAP a garin Geid
Dakarun sojojin Nigeria, a rana Lahadi sun dakile yunkurin da yan Boko Haram suka yi na kwace iko a garin Dikwa, hedkwatan karamar hukumar Dikwa a jihar Borno.
Gwamnatin jihar Kaduna ta ce yan sanda sun kama mutane biyu da ake zargin suna yi wa yan bindiga magunguna a Buruku a karamar hukumar Chikun na jihar Kaduna.
Wasu sojoji da aka kama yayin binciken masu daukan nauyin yan Boko Haram sun bayyana sunayen wasu fararen hula da suke aiki tare da su a cewar majiyoyi, rahoton
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari