Labaran Duniya
Wasu daga cikin dakarun sojojin Amurka sun gamu da ajalinsu a fagen daga. Sojojin sun mutu ne bayan jirginsu ya fado daga sararin samaniya a Iraq.
Kwamanda a rundunar kare juyin juya hali ta Iran (IRGC), Janar Majid Mousavi, ya bayyana sababbin wuraren da rundunar za ta farmaka a kasar Isra'ila.
Sabon jagoran addinin Iran, Mojtaba Khamenei ya sha alwashin daukar fansar mahaifinsa da sauran wadanda suka yi shahada a yakin kasar da Amurka/Isra'ila.
Babban jirgin ruwan daukar jiragen sama na Amurka, USS Gerald Ford, ya gamu da gobara a cikin teku. Hukumomi sun yi bayani kan dalilin tashin gobarar.
Sabon jagoran addini na kasar Iran, Mojtaba Khamenei, ya yi jawabi na farko tun bayan nadin da aka yi masa. Ya bukaci kasashen Larabawa su rufe sansanonin Amurka.
Isra'ila ta hallaka kwamandan IRGC Abu Dharr Mohammadi a Beirut. Sojojin IDF na ganin kashe Mohammadi zai gurgunta ayyukan IRGC da Hezbollah a Lebanon.
Yakin Amurka da Isra'ila kan Iran ya jawo an raunata mutane da dama. A kasar Isra'ila an bayyana adadin mutanen da suka samu raunuka sakamakon hare-hare.
Kasashen Amurka da Isra'ila sun kaddamar da hare-hare kan Iran wanda hakan ya jawo barkewar yaki a yankin Gabas ta Tsakiya. Akwai kasashen da ke goyon bayan Iran.
Rahoton leken asirin Amurka ya sake gano cewa duk da barin wutar da ake yi, har yanzu gwamnatin Musulunci ta Iran nan daram kuma tana da goyok bayan yan kasa.
Labaran Duniya
Samu kari