Labaran Duniya
A yayin da babban zaben kasa na 2019 ke ci gaba da karatowa, a yau Juma'a, shugaban kasa Muhammadu Buhari, yayi wani muhimmina kira ga al'ummar kasar nan dangane da babban zaben domin kare martabar Najeriya a idon duniya.
Abun tararrabin shine, muna kokarin cin zabe amma bayan zabe wadanda sukayi kokari gurin samu aci zaben sai a maida su gefe ba a tafiya dasu. Saboda haka ne na yanke shawarar komawa tsohuwar jam'iyyata ta PDP tare da dukkan magoya
A wani bangare daban kuma yan sanda sun cafke wani me sana'ar achaba bisa zargin lalata da yarinya yar shekara 14 a garin legas, kwamishinan yan sandan garin ne dai ya tabbatar da faruwar wannan al'amarin ga manema labarai saidai
Wani rahoto mai ban mamaki da muka samu da sanadin shafin jaridar BBC Hausa ya bayyana cewa, wata yarinya mai shekaru bakwaia duniya can kasar Indiya, ta yi karar Mahaifinta tare da neman a cafke shi kan rashin cika alkawari.
Abin tausayi da takaici baya qarewa, inda a yau hukumar EFCC ta saki hotunan wasu kananun yara da alkalai a kotu suka samu da laifin zamba cikin aminci, kuma suka daure su a kotu, zaman watanni, babu kuma uzurin kankanta ko tara
Ya kuma ce ana kokarin fadada aiyukan samarwa, rarrabawa da tura wutar lantarki. Kamar yanda yace, akwai wuya tura wutar Idan aka danganta ta da rarrabawa. Manajan Darakta yace da yawa daga cikin abubuwan da ake bukata na rarraba
Da sanadin jaridar The Punch mun samu cewa, shugaban majalisar dattawa na Najeria, Abubakar Bukola Saraki, a yau Alhamis zai halarci wani babban taro da za kaddamar kan ci gaban nahiyyar Afirka a birnin Washington na kasar Amurka.
"Maganar gaskiya idan har kana bukatar fidda mutane daga talauci to ka samawa mata aikin yi cikin gaggawa zaka iyalai sun fita daga cikin talauci, a halin yanzu Najeriya tana daga cikin jerin kasashen dake fama da talauci,saboda..
Tsautsayi da ba ya wuci ranarsa kuma amsa kiran ajali ba bu makawa mun samu cewa, akalla rayukan Mutane 10 sun salwanta yayin da tsawo da fada kansu a yankunan Tsakiya da kuma Arewacin kasar Mozambique dake nahiyyar Afirka.
Labaran Duniya
Samu kari