Labaran Duniya
Jihohi hudun kuma na karkashin ikon jam'iyya mai mulki ta APC ne. Baya da gwamna Akinwumi Ambode na jihar Legas, sauran gwamnoni ukun na jihohin da suka fi yawan katikan zaben nason komawa kujerun su. Jihar Katsina kuwa itace jih
Zamu iya tunawa a watanni kadan da suka gabata, taron shuwagabannin jihohi da hukumar kula da tafkin Chadin, wanda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya jagoranta sun yi taron ne a N'Djamena, Chadi don karashe yarjejeniyar da suka far
Yawancin su dai mazauna garuruwan sabon garin Dan Buran, Garin Labo, Kwandatso, Garin Yara, Shigi, Garin Dodo, Dan Gudun-wada da sauransu. Su dai yan fashin sun kai harin ne a kauyen Kasai in da har suka hallaka wani kaftin din..
A cewarsu kuma, akwai yiwuwar gwamnatin tsakiya ta sake cire tallafin man fetur, daga N145 ya hau kamar yadda tayi a baya don tsimi da tanadi, wanda kuma hakan zai harba tsadar rayuwa sama, musamman ga yawa-yawan talakawa
Majiyar Legit.ng ta ruwaito gwamnatin kasar Saudiyya a karkashin jagorancin Mai alfarma Sarki Salmanu ta zargi Muhammad Yunusa da laifin rashin bata hadin kai a wasu al’amura, kamar yadda babban sakataren ma’aikatar ya bayyana.
dunar 'yan sandan Najeriya ta gurfanar da wata matar aure mai shekaru 27, Ngozi Mbionwu a gaban Area Court Grade I na babban birnin tarayya Abuja bisa zarginta da cin damfara. 'Yan sandan sun gurfanar da ita bisa aikata laifuka bi
A jiya ne tsohon provost na hukumar sojojin Najeriya Brigadier General Idada Ikponwen (retd) ya bayyana cewa wani sabon abune wanda ba'a saba dashi ba yin amfani da sojoji a harkar zabe dama sauran abubuwa wanda bai shafi soja ba
Maganganun yan dilflomasiyya da kuma tantattun masu lura daga kasashen wajen na cire mana yakini adon haka ne muka kushe su. A matsayin mu na kasa, zamu samo hanyar shawo kan matsalolin mu a cikin gida duk lokacin da suka taso. In
Yarima mai jiran gadon sarautar kasar Saudiyya, Mohammed Bin Salma da ake wa lakabi da ‘MBS’ ya musanta rahotanni da ke yawo a kafafen yada labarai a kan cewar yana shirin kasha kudin kasar Ingila Yuro 3.8bn domin sayen kungiyar
Labaran Duniya
Samu kari