Labaran Duniya
Idan har kana tunanin tuka motar haya aikine na mutane marasa ilimi sosai da kuma mutane marasa daraja, to kwarai kuwa zaka sha mamaki idan har bakin haure suka kwace aikin daga hannun 'yan gari...
Wannan labarin wata mawakiya ce wacce Allah ya nuna mata hasken Musulunci kuma ta karbe shi, inda sanadiyyarta ya sanya iyayenta duka suma suka Musulunta...
Matar ta bayyana hakane a wata hira da tayi da Y'asem Nie a Adom FM, inda ta bayyana cewa bayan shekara biyu da bacewar mijinta ba su kara jin duriyarshi ba kawai sai ganin gawarshi suka yi...
Wasu masoya biyu ‘yan asalin kasar Kenya wadanda suka dade suna cin soyayyarsu, sun gano cewa su ‘yan uwa juna ne yayin da ake sauran kwanaki kadan bikinsu. An umarci John Njoroge da ya tsayar da shirye-shiryen aurensu da Rose Wan
Masu mulki da ke azurta kan su ta hanyar handame kudin jama’a sune suka fi kowa fatara a wajen Allah, sanannen malamin addinin Musulunci, Sheikh Mohammed Awal ya sanar. Ya ce mutane zasu iya zama masu arziki a cikin jama’a...
A nahiyar Afrika rashin ilimi ya yiwa mutane katutu da yawa. Mutane da yawa basu ma san menene ya kawo su duniyar ba. Abinda kawai suka sani shine su ci abinci, su kwanta sannan su sadu da iyalansu, a ganinsu wannan shine kawai...
Musulunci shine addinin da yafi kowanne yaduwa da rinjaye a duniya, akwai dalilai da dama da suka sanya, amma muhimmin ciki shine yadda wadanda ba Musulmai ba suke komawa Musulunci...
Ana sa ran cewa za a dawowa Najeriya da wasu kudinta fam dala miliyan 300. Sai dai har yanzu ba a kawowa Najeriya kudin satar Abacha ba.
Ita dai wannan mata ta zo kauyen su mutumin ne a yawon da take yi na bude indo yayin da ta taso daga kasarta ta Canada, sai dai tana zuwa kauyen nan sai Allah ya sanya mata soyayyar wannan mutumi
Labaran Duniya
Samu kari