Kwankwasiyya
Ganduje ya bayyana shirin a matsayin damfara saboda daliban da aka fitar sun samu dammar kwakular kudaden gwamnati ne kawai. Ganduje ya dauki alkawarin gyara tare da tsaftace tsarin fitar da dalibai karatu kasashen ketare da zarar
Rahotanni dake zuwa mana sun nuna cewa Gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa ya yafewa Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso. Sannan kuma yi kira ga sanatan da su ajiye gaba su ciyar da Kano gaba.
Ku na sane cewa kwanaki Yan nPDP da su ka narke cikin tafiyar APC su ka kai kukar su wajen Shugaban Kasa Muhammadu Buhari inda su ka koka da cewa ba a tafiya da su a Gwamnati yanzu haka dai su na tunanin tserewa.
Shugaban jam'iyyar National Unity Party (NUP) na kasa, Cif Perry Opara, yace akwai yiwuwar tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya lashe zaben shugaban kasa a shekarar 2019 mutukar ya canja sheka zuwa jam'iyyar (NUP)..
Wani Matashin yaro da ya taba aiki da Kwankwaso zai yi takarar Gwamna da Ganduje . Wani babba a Jam’iyyar PDP na Jihar Kano Alhaji Ibrahim Muhammad ya bayyana cewa Jafar Sani Bello Matashi ne da ya san aiki kuma tabbas zai yi.
Mutane sun fito kan titi lokacin da su ka ji labarin Kwankwaso ya je Sokoto. Sanatan kasar ya kai ziyara Jihar Sokoto ne domin halartar wani daurin aure. Daruruwan mutane sun yi lale da zuwan Kwankwaso kamar yadda aka saba.
Babu wanda ya dace ya rike Najeriya irin Kwankwaso inji wasu Inyamurai. Bisa dukkan alamu dai tsohon Gwamnan Jihar Kano kuma Sanatan Jihar a yanzu watau Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso zai nemi takarar Shugaban kasa.
Yanzu dai Allah ya albarkace su da haihuwar diya mace kuma sun sanya ma ta sunan uwargidan sanata Kwankwaso, Salamatu Rabi'u Musa Kwankwaso. Magoya bayan kwankwaso sun yiwa jaririyar marhabun da shigowa ayarin kwankwasiyya.
Sanata mai wakiltar jihar Kano ta Tsakiya, Rabi'u Musa Kwankwaso, ya soki zaben kananan hukumomi na jihar Kano da aka gudanar makonni biyu da suka gabata, sakamakon karan tsaye da aka yiwa dokar hukumar zabe ta kasa wato INEC.
Kwankwasiyya
Samu kari