Kwankwasiyya
Mun ji cewa tsohon Gwamnan Jihar Kano Rabiu Musa Kwankwaso yayi alkawarin gyara Najeriya idan har ya samu mulkin Kasar nan a karkashin Jam’iyyar adawan PDP a zabe mai zuwa na 2019 inda yace APC ta kashe kasar nan.
A Ranar Laraba 29 ga Watan Agustan nan ne Sanatan Kano ta tsakiya zai shirya taron tabbatar da tsayawa takarar Shugaban kasa a zaben da za ayi shekara mai zuwa. Za ayi wannan gangamin ne a babban Birnin Tarayyar Najeriya.
Za ku ji cewa tsohon Gwamnan Kwankwaso ya gana da tsohon Shugaban kasa Jonathan a Abuja. Sanata Kwankwaso ya nemi tabarrukin Jonathan. Kafin nan dama dai tsohon Gwamnan yayi wani zama da tsohon Shugaban kasa Yakubu Gowon.
Mun samu labari cewa tsohon Gwamnan Kano kuma Sanatan Jihar ta tsakiya Rabiu Musa Kwankwaso yayi sallar sa ne a Kudancin Najeriya inda yake cigaba da zagaye domin neman goyon bayan jama’a game da zaben shekarar 2019.
Mun samu labari cewa Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya maidawa tsohon Gwamna Rabiu Musa Kwankwaso martani na kiran sa Mijin Hajiya. Gwamnan ya kalubalanci tsohon Gwamna Kwankwaso ya fadawa Duniya ko shi Mijin wanene.
Za ku ji cewa tsohon Gwamnan Kano watau Rabiu Musa Kwankwaso ya caccaki Gwamna Ganduje a wajen taro. Kwankwaso ya kira Ganduje mijin Hajiya a Katsina. Sanata Rabiu Musa Kwankwaso dai yanzu ya koma Jam’iyyar PDP.
Wasu Jiga-jigan PDP a Jihar Kano sun shirya aiki da Kwankwaso. Abdullai Sani Rogo wanda tsohon Kwamishina ne a Jihar Kano a lokacin Shekarau yayi murna. Jiya dai kun ji wani Hadimin Gwamna Ganduje ya fara tona asirin Kwankwaso.
A cikin satin da ya kare ne Sanatan jihar Kano ta tsakiya, Rabi’u Musa Kwankwaso, da ragowar wasu mambobin majalisar dattijai da ta wakilai ta jawo barkewar cacar baki da cece-kuce a fadin Najeriya. Daga cikin wadanda suka canja
A yayin da dandalin sada zumunta da kafafen yada labarai ke cigaba da kawo rahotanni da ra’ayoyin jama’a a kan canjib shekar wasu ‘ya’yan jam’iyyar APC zuwa PDP, jaridar naij.comm Hausa ta ci karo da wani labara da shafin wata jar
Kwankwasiyya
Samu kari