Kwankwasiyya
Jiya ne Kwankwaso ya zagaye kananan hukukomin Kano yana yi wa PDP kamfe. Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya shiga karamar hukumar Gwale inda yayi kira ga Mutanen yankin su tabbata sun ga PDP ta ci zabe.
Wasu ‘yan dabar siyasa da ake zargin na yiwa jam’iyyar APC aiki sun saka wa ofishin yakin neman zaben dan takarar gwamnan Kano a karkashin inuwar jam’iyyar PDP, Abba Kabir Yusuf, wuta. A wani jawabi da Sanusi Dawakin Tofa, kakakin
Za ku ji cewa Kwankwaso yace Buhari yayi babban kuskure na daga hannun Ganduje a Kano. Haka kuma babban ‘dan siyasar ya nuna cewa PDP za ta ci zabe a Kano inda yace ba sai ma ya sun yi kamfe ba domin APC tayi masu.
A yayin da zaben shugaban kasa da na gwamnoni ke kara matsowa, shugaban darikar siyasa ta Kwankwasiyya a jihar Katsina, Alhaji Inusa Dankama, ya jagoranci mambobi 200 canja sheka daga PDP zuwa APC. Kazalika, masu canja shekar sun
Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya aika takardar neman amincewa zuwa majalisar dokoki domin nada wasu mutane 4 a mukaman kwamishina da kuma mutum guda a matsayin babban mai binciken kashe kudaden jihar
Za ku ji cewa wani ‘Dan tafiyar Kwankwasiyya ya koma Jam’iyyar UPC. Adnan Mukhtar Adam Tudunwada wani Matashi ne mai shekaru 26 a Duniya da yake harin kujerar majalisar dokoki na Yankin Nasarawa a Jihar Kano a 2019.
Rahotanni sun bayyana cewar mutane 4 sun mutu ciki mako guda a yayin da gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya kaddamar da yakin neman zabensa a kananan hukumomin Bichi da Rank. Gwamna Ganduje ne dan takarar jam'iyy
Za ku ji cewa ‘Dan takarar Gwamnan Jihar Kano a Jam’iyyar PDP mai adawa yayi hira da Jaridar Daily Trust inda ya bayyana cewa yayi mamakin yadda aka tsaida sa takara kuma ba ya jin tsoron Gwamna Ganduje da Shugaba Buhari.
Mun ji Kwankwaso yace Jam’iyyar APC ta karbe duk abubuwan da su ke da shi amma ba ayi masu sakayya da komai ba bayan zaben 2019. Tsohon Gwamnan da yake magana game da siyasar 2019 yace wannan ya sa su ka koma PDP.
Kwankwasiyya
Samu kari