Kungiyar Izala
Kungiyar Izalatil bid’a wa ikamattu sunnah na gayyatar ‘yan uwa Musulmai zuwa wajen kaddamar da sabon gidan baki da ta gina mallakarta a bababn birnin Tarayya.
Rahotanni sun kawo cewa gwamnan jihar Jigawa, Badaru Abubakar ya jaddada kudirin gwamnatinsa na kokarin habbaka harkokin addinin musulunci a fadin jihar.
NAIJ.com ta kawo maku Dalili da yadda aka kafa Kungiyar Izala a Najeriya. Ku na sane cewa Shekaru kusan 40 da su ka wuce aka kafa Kungiyar Izala a kasar nan.
Kungiyar Izala ta nemi Shugaba Buhari yayi maza ya sauke nauyin da ya dauka ganin lokaci na tserewa. Haka kuma Kungiyar ta kira Gwamnonin Jihohi su tashi tsaye.
Sheikh Bala Lau ya bayyana haka ne yayin wata rangadi daya kai jihar tare da shuwagabannin kungiyar, a loakcin da ya kai ziyarar ban girma ga gwamnan a Jos.
Abin dadin shine taron wa’azin kasan ya gudana lafiya cikin kwanciyar hankali ba tare da wani fargaba ba, ko makamancin hakan kuma jama'a sun halarta.
Sheikh Bala Lau tare da manyan malaman Izala sun kai ziyarar ne a ranar Litinin 24 ga watan Afrilu inda suka gana da mai martaba Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II
watsi da dokar kayyade auren mata sama da daya a tsakanin talakwa wanda Sarkin Kano mai martaba Muhammadu Sunusi II ke kokarin samarwa tare da tabbatar da ita a
Ana cewa wanda tun ba yau ba ne dai ake zargin masu wa'azin addini a kasar ciki hadda Izala da cusa wa mabiyansu aƙidu masu tsauri.
Kungiyar Izala
Samu kari