Kungiyar Izala
Wani dan majalisar tarayya, Ahmad Idris Maje ya mallakawa kungiyar Izala wani katafaren masallaci da ya gina a jihar Plateau. Ahmad ya kasance an majalisa dake wakiltan mazabar karamar hukumar Wase na jihar Plateau a majalisa.
Shugaban kungiyar Izalatul-Bid'a-Wa-Iqamatus-Sunnah da aka fi sani da Izala, Bala Lau, ya zama sabon shugaban kungiyar Izala ta nahiyar Turai bakidaya. Kungiyar Izala reshen Turai, ta gayyaci Lau kuma ta nada shi matsayin shugaba.
Kaakakin rundunar Yansandsan jihar ASP Abubakar Dan-Ina ya tabbatar da faruwa lamarin, inda yace tuni an aika da jami’an rundunar Yansanda don tabbatar da zaman lafiya, sai dai ko da isarsu, sai wani bangare na jama’an suka fada m
An ba wadanda suka ji rauni kulawa sakamakon harbin bindiga a wani asibitin kudi dake Sarkin Pawa hedkwatar karamar hukumar da kuma abitin gwamnati dake Gwada yan kilomita kadan daga garin Guni inda rikicin ya barke.
A yau Talata, 12 ga watan Disamba jirgin day a dauko manyan malaman kungiyar Izala daga kasar Burtaniya ya sauka a babban filin jirgin sama na Nnamdi Azikwe.
Babban sakataren kungiyar Izala, Sheikh Haruna Kabiru Gombe, ya jaddada cewa Allah madaukakin sarki ne ya halartawa maza auran mata guda dai-dai har hudu.
Shugaban kungiyar Izalatul bidi'i wa'akamatsu Sunna na kasa Sheikh Abdullahi Bala Lau, ya ce bukata ce ta sa kungiyar ta gina katafaren Otel a birnin Abuja
Kabiru Gombe, nan kungiyar Izala, ya yi watsi da jita-jitan cewa kungiyar su ta Jama’atu Izalatul Bid’ah Wa Iqamatus Sunnah ta karbi kaso daga kudin makamai.
Sheikh Haruna Kabiru Gombe seketaren kungiyar Izala ya ce bai ta ba ambatan sunan babban mallamin darikar Tajjaniya na Najeriya Sheikh Dahiru a wa'azin sa ba
Kungiyar Izala
Samu kari