Kungiyar Izala
Legit.ng ta ruwaito Alaramman ya bayyana haka ne yayin da yake magana da wani amininsa mai suna Malam Nasiru daga sansanin da masu garkuwan suke rike dashi, inda ya bayyana masa cewa su dage, su yi kamar suna yi don su cetoshi dag
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Kwamishina Singham ya kai ma Malaman wannan ziyara ne a ranar Asabar, 16 ga watan Maris na shekarar 2019, inda ya samu shuwagabannin darikan a babban ofishin kungiyar samarin Tijjaniyya dake Kano.
Legit.ng ta ruwaito kungiyar mai suna JIBWIS National Qur’anic Reciters ta bayyana wannan labari ne a shafinta na kafar sadarwar zamani ta Facebook, inda ta ruwaito surukin Malamin, Isma’il Maiduguri wanda ya tabbatar da aukuwar l
Legit.ng ta ruwaito sakamakon yawan malaman dake bayar da fatawa ga mabiyansu da kuma yawan kungiyoyin addinin, don haka ake samun sabanin ra’ayi a tsakanin malaman kansu, wanda hakan ke zamtowa wata kafa da yan siyasa ke amfani d
Ni a ra’ayina, b azan yarda na zabi Inayamurin da ya kashe Sardauna ba, ya kashe Abubakar Tafawa Balewa ba, kuma suka kawo mana yakin basasa a kasarmu mai albarka ba, amma zan zabi wanda ya dawo mana da kudin da wasu barayin kasar
Majiyar Legit.ng ta ruwaito anan ma shahararriyar kungiyar nan ta addinin Musulunci dake da dimbin mabiya a kasashen Najeriya, Kamaru, Nijar da Chadi, watau kungiyar Jama’atul Izalatil Bidi’a wa Iqamatissunnah ce ta bayyana nata g
Gwamnan jahar Zamfara, kuma shugaban kungiyar gwamnonin Najeriya, Abdulaziz Yari ya baiwa shugaban tsagin kungiyar Izalatil bidi’a wa iqamatissunnah ta kasa, Sheikh Muhammad Sani Yahaya Jingir kyautar wata babbar motar alfarma kir
Kungiyar musulunci ta Jama’at Izalat al Bid’ah WaIqamatis Sunnah, (JIBWIS) tare da hadin gwiwa da Ishk Tolaram Foundation India da ke kasar India sun tallafawa mutane 3600 da suka hannaye da kafufuwarsu da na roba. Shugaban kungiy
Shuwagabannin kungiyar Izalatil bidi’a wa iqamatissunnah a karkashin shugaba Sheikh Bala Lau sun halarci taron bude sabon katafaren ofishin kungiyar a bikin Makkah dake kasar Saudiyya, kamar yadda NAIJ.com ta ruwaito.
Kungiyar Izala
Samu kari