Kiwon Lafiya
Biyo bayan gano mai dauke da muguwar cuta ta Coronavirus a Najeriya tare da kebance mai cutar a asibitin Yaba da ke Legas, wani ma'aikacin Lafiya a ranar Juma'a ya ce mara lafiyan ya fusata kuma ya yi yunkurin guduwa...
An gano wani Karen da ke dauke da cutar coronavirus a garin Hong Kong da ke kasar China. Yvonne Chow Hau Yee ta kai karenta asibitin dabbobi da ke yankin Happy Valley kuma a sakamakon da ya bayyana...
A yadda sanarwar ta nuna, cutar ta shafi wani dan kasar Italiya ne wanda yake aiki a Najeriya, wanda ya dawo daga birnin Milan ya shigo Legas a ranar 25 ga watan Fabrairu...
Kungiyar kwararrun likitoci (MDCAN) ta sanar da shiga yajin aikin 'sai baba ta gani' domin nuna adawarsu da matakain da hukumar kula da jami'o'i ta kasa (NUC) ta dauka a kan cewa sai manyan likitocin sun mallaki digiri na uku kafi
Wani mutum da ake zargi da amfani da maganin karin kuzari ya mutu a wani otal da ke Onitsha a jihar Anambra. Kamar yadda rahoton ya bayyana, mutumin ya isa dakin otal din a Onitsha tare da wata budurwa amma sai budurwar ta fito ta
Wani Mutum ya kuma kamuwa da cutar zazzabin Lassa a Kaduna a Arewacin Najeriya. Yanzu haka Jihar Kaduna ta na wayar da kan jama’a game da cutar.
Wasu ‘yan majalisar wakilai sun bada shaarar a kebance daya daga cikin ‘yan majalisar da ya fito daga jihar Benue mai suna Samson Okwu sannan a tantance shi tare da kebance shi sakamakon wata sabuwar cuta da ta barke a yankin Oye-
Dr Gbenga Adebusoye babban likita ne a asibitin koyarwa na jami’ar Ilorin. Ya ja kunne a kan yawan amfani da kwayar paracetamol don yana samar da cutukan hanta da na koda...
Jackie Chan wanda ‘Dan wasan fim ne, ya sa kudi domin a binciko sirrin da zai yaki cutar da ke kashe Jama’a watau Coronavirus da ta fito a China.
Kiwon Lafiya
Samu kari