Kiwon Lafiya
Kamfanin da ke kera maganin, Gilead Sciences, ya ce an gano cewa maganin ya na da tasiri a kan cutar covid-19 bayan an fara gwajinsa a kan ma su dauke da kwayar
Shugaban kungiyar likitocin da ke aiki a asibitin koyarwa na AKTH da ke Kano, Dakta Abubakar Nagoma, ya ce marasa lafiya da ke ziyartar asibitin ba sa fadin gas
A yau kungiyar ARD ta shiga yajin aikin kwanaki 3 a asibitin Jami’ar OOUTH na Jihar Ogun. Likitocin fara wani danyen yajin aikin jan-kunne ne a yau Litinin.
Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da NCDC ta fitar da misalin karfe 12:01 na safiyar ranar Litinin, 04 ga watan Mayu, 2020. A cikin sanarwar da NCDC ta saba
An sake gano masu COVID-19 cikin Almajiran da su ka dawo daga Kano. Har da wani karamin yaro ‘dan shekara 4 ya kamu da COVID-19 daga wani da ya dawo daga Legas
Har wasu manyan hadiman shugaban kasa aka hana shiga Villa bayan sun dawo daga jana'izar marigayi Abba Kyari, tsohon shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa.
Sulaiman ne majinyaci na farko da ya rasu sakamakon cutar covid-19 a Nasarawa tun bayan da aka gano annobar ta shiga jihar. Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi
A yanzu ana kaffa-kaffa da Jihar Kano yayin da Coronavirus ta ke. Jama’a su na sulalewa daga Jihar Kano bayan fuskantar tashin hankalin mace-macen da ake gani.
A halin yanzu yawan wadanda cutar COVID-19 ta kashe ya tashi sama a Najeriya bayan COVID-19 ta hallaka Mutum 3 a Jihar Legas kamar yadda Gwamnatin Jihar ta fada
Kiwon Lafiya
Samu kari