Kiwon Lafiya
Gwamnan ya ce dole a yi wa matakan dakile yaduwar cutar korona biyayya saboda masana sun yi hasashen cewa mutane 800 zuwa 20,000 zasu iya kamuwa da kwayar cutar
Shugaban kwamitin, Idris Mohammed, ya bayyana cewa an sallami mutane biyar ranar Litinin, yayin da aka kara sallamar wasu 34 ranar Talata bayan sakamakon gwajin
Mustapha ya ce CBCN ta damka dukkan asibitocin ga gwamnati domin mayar da su cibiyar killace masu cutar korona. A cikin makon jiya ne cibiyar yaki da cututtuka
Ganduje ya bayyana hakan ne ranar Lahadi yayin da yake gabatar da jawabi a kan halin da jihar Kano ke ciki dangane da annobar korona. Gwamnan Ganduje ya bayyana
Mutum daya ya mutu ranar Asabar bayan gobara ta tashi a asibitin masu jinyar cutar korona a Moscow, babban birnin kasar Rasha, kamar yadda hukuma ta tabbatar.
Zuwa yanzu dai, alkalumman Worldometer sun nuna an samu mace mace 2,127 a Afirka, inda Egypt ke kan gaba da 495, Algeria 490 da Morocco 183, sai 100 a Najeriya.
A ranar Laraba ne Legit.ng da sauran kafafen yada labarai suka sanar da cewa an sallami mutum uku da ke jinyar cutar covid-19 bayan sun warke a jihar Kano, kama
Wata Budurwa mai suna Nasro Ade da ta kamu da cutar COVID-19 a Ingila ta cika. Iyayen Ade sun yi sallama da ita ne ta wayar salula a lokacin da ta ke jinya.
Da ya ke sanar da hakan a shafinsa na tuwita (@ProfAkinAbayomi), kwamishinan ya ce gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, da matarsa, Joke Sanwo-Olu, basa dau
Kiwon Lafiya
Samu kari