Labaran garkuwa da mutane
Sheikh Gumi ya gana da daliban kwalejin Afaka ta jihar Kaduna a masallacin Sultan Bello dake jihar ta Kaduna. Ya bayyana yadda ya taimaka aka ceto daliban.
Jami'an tsaron haɗin guiwa a jihar Rivers, sun sami nasarar hallaka 'yan bindiga huɗu, tare da wata ma'aikaciyar jinya, wacce suka ɗakko ta diba lafiyarsu.
Tsageru sun sace wani babban jami'in kwastam a kan hanyarsa ta zuwa aiki, sun kuma bukaci a biya su kudaden da suka kai N100m a matsayin fansa kafin su sako shi
Wasu yan Bindiga sun kai sabon hari ofishin yan sanda a jihar Akwa Ibom da safiyar yau Laraba, Inda suka hallaka ɗan sanda ɗaya tare da lalata wani ofishi.
Ministan Yaɗa labarai da al'adu, Alhaji Lai Muhammed, ya bayyana cewa gwamnati tasan maɓiyar masu satar mutane a ƙasar nan, kawai tan gudun cutar da mutane ne.
Tsohon shugaban hukumar inshoran lafiya ta ƙasa NHIS, Usman Yusuf, yace yan bindiga sun gaji da wannan aikin, suna buƙatar aje makamansu, su tattauna da malamai
Bayan wucewar wa'adin da 'yan bindiga suka bayar game sakin daliban jami'ar Greenfield, sun sake bayyana sabuwar bukatarsu ta biyan kudin fansa daga hannun iyay
Janar Abdulsalam Abubakar ya bayyana cewa, shi bai da alaka da wasu 'yan ta'adda ta kowace fuska. Ya ce bai da alaka da batun jirgin da ke saukewa 'yan bindiga
Rundunar yan sandan jihar Katsina ta bayyana cewa ta samu nasarar kuɓutar da mutane 30 cikin 40 da 'yan bindiga suka sace a wurin tahajjud a jihar Katsina.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari