Jihar Kebbi
Wasu 'yan ta'adda akan babur guda biyar sun kai hari garin Illo da ke karamar hukumar Bagudu cikin jihar Kebbi jiya Litinin da dare. Kamfanin dillancin labarai na Najeriya ya samu rahoton cewa 'yan ta'addar sun kai harin dauke...
Rahoton ya bayyana cewa jahar Borno ta tara kimanin naira biliyan shida da miliyan hamsin da biyu (N6.52bn), wanda hakan ya nuna kokarin da gwamnatin jahar keyi wajen tsantsani, tare da ririta kudaden al’ummar jahar.
Legit.ng ta ruwaito kaakakin rundunar Sojan kasa, Kanal Sagir Musa ne ya bayyana haka a ranar Lahadi, 5 ga watan Mayu cikin wata sanarwa daya fitar, inda ya zayyano jahohin da dokar ta shafa kamar haka; Kano, Katsina, Kebbi, Zamfa
Legit.ng ta ruwaito an gudanar da wannan bikin murnar cikar Abubakar Malami shekaru 52 ne a gidansa dake babban birnin tarayya Abuja, wanda ya samu halartar gwamnan jahar Kebbi, Atiku Bagudu, da kuma wasu yan uwa da abokan arzikin
Legit.ng ta ruwaito wani na’ibin Limami ne a jahar Adamawa ya rasa ransa sakamakon irin wannan mummunan halayya ta wasa da ababen hawa da wasu jama’a suka nuna wai da sunan suna murnar samun nasarar da Buhari ya samu a zaben shuga
A yammacin yau na Laraba da Hausawa kan ce ma ta Tabawa ranar samu, hakan kuwa ta kasance ga dan asalin kasar Najeriya lamba daya wato shugaban kasa Muhammadu Buhari, da ya samu karamci da martaba ta nadin sarauta a jihar Kebbi.
Jiya ne wani shugaban PDP a Kebbi ya sauya-sheka zuwa APC. PDP ta sake rasa wani babban jigon ta zuwa Jam’iyyar APC cikin ‘yan kwanaki kadan a jihar. Yanzu dai Jam’iyyar PDP tana ganin ha’ula’i a cikin Jihar Kebbi daf da zabe.
A yayin taron wanda cibiyar yaki da furucin nuna kiyayya ta dauki nauyin gudanarwa tare da hadin gwiwar fadar Zuru, Alhaji Shehu ya bayyana cewa, ba bu ci gaba ga kowace al'umma matukar ba bu wadataccen zaman lafiya a cikin ta.
An koka bayan Babban Kotun Tarayyar Najeriya da ke zama a Birnin Kebbi a cikin Jihar Kebbi ya bada belin Usman Nasamu Dakingari wanda aka garkame a gidan yari bisa zargin yin sama da wasu Miliyoyin kudi a Ranar Litinin.
Jihar Kebbi
Samu kari