Jihar Kebbi
Gwamnatin jihar Kebbi karkashin Gwamna Atiku Bagudu ta amince da nadin wasu sabbin hakimai da shugaban masarauta, kwamishinan kananan hukumomi ne ya bayyana.
Kwamishinan ‘yan sanda na jihar Kebbi, Agunbiade Oluyemi- Lasore, shi ne ne ya bayyana hakan yayin zantawa da manema labarai cikin birnin jihar a ranar Laraba.
Gwamnan na jihar Kebbi ya na tare da takwarorinsa na jihar Filato; Simon Lalong, da na jihar Jigawa; Abubakar Badaru, yayin da ya ke wannan jawabi. A cewar Bagu
Sannan ya cigaba da cewa, mutumin ya gudu don a kar a kai shi cibiyar killacewa bayan an dauki jininsa zuwa dakin gwaji a ranar 25 ga watan Afrilu. Ya ce mutumi
Bagudu ya bayyana hakan ne yayin taronsa da kwamitin ko ta kwana a kan annobar covid-19 a jihar. An yi taron ne a wata cibiyar lafiya da ke Kalgo a jihar Kebbi
Gwamnatin jihar Kebbi ta fara aikin rage cunkoso a gidajen gyaran hali na jihar. Hakan ya biyo bayan amincewar Gwamna Abubakar Atiku Bagudu don biyayya ga umar
Babban dakin ajiye magunguna na cibiyar kula da zazzabin cizon sauro, da ke Birnin-Kebbi, jahar Kebbi ya kama gobara, a daren ranar Alhamis, 16 ga watan Afrilu.
Gwamnatin kasar Saudiyya ta bayar da tallafin kayan abinci ga mutane 1000 a jahar Kaduna don rage musu radadin mawuyacin halin da suke ciki sanadiyyar annobar C
A cikin wata sanarwa da kakakin rundunar 'yan sandan Najeriya na kasa, Frank Mba, ya fitar a ranar Talata, ya ce Fatima ta na safara tare da boyewa 'yan ta'adda
Jihar Kebbi
Samu kari