Jihar Kebbi
Mun ji cewa Aliko Dangote ya fara shirin kafa masana'anta a Kebbi. Gwamna Kebbi ya yaba da kokarin Dangote na kawo masu kamfanin noma da zai ba matasa aiki.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Kebbi ta yi watsi da sakamakon zaben da hukumar zabe mai zaman kanta ta bada na zaben kananan hukumomin jihar a ranar 26 ga watan Oktoba. Shugaban jam'iyyar PDp na jihar, Mallam Haruna Saidu, yayin...
Gwamna Atiku Bagudu na jihar Kebbi ya ce albarkar da aka samu a fannin noma shinkafa a wannan daminar zai taimaka wajen daidaita farashin shinkafa a kasuwannin Najeriya.
Kwamishinan 'yan sandan jihar, Mista Garba M. Danjuma, shine wanda ya sanar da hakan yayin da yake gabatar da jawabi ga manema labarai a hedikwatar 'yan sandan jihar Kebbi da ke Birnin Kebbi. Mista Danjuma ya shaida wa maneman lab
Hukumar zabe mai zaman kanta ta jahar Kebbi, KESIEC ta sanar da jam’iyyar APC mai mulki a jahar ta lashe dukkanin kujerun da aka fafata a zaben kananan hukumomin jahar na ranar 26 ga watan Oktoba.
Rahotanni sun kawo cewa Gwamnan jihar Kebbi, Alhaji Atiku Bagudu ya bayar da gudumuwar naira miliyan 30 ga al’umman kirista dake masarautar Zuru domin gina cocina.
Rahotanni sun kawo cewa kungiyar kwadago reshen jihar Kebbi, ta yi watsi tare da nuna rashin amincewa da fara shirin biyan mafi karancin albashi na N30,000 da gwamnatin jihar ta yi sanarwa za a fara daga karshen watan Satumba.
Rassan kungiyar kwadagon guda uku bayan wani taron gaggawa da ta gudanar a ranar Talata, ta ce ba ta da hannu a sanarwar da sakataren gwamnatin jihar ya gabatar dangane da fara biyan ma'aikatan jihar mafi karancin albashi.
Bayan kama Aisha Zakari wacce ake zarginta da kiran gwamnan jihar Kebbi Atiku Bagudu a wayar salula tana tsorata shi, yanzu haka mijinta ya fito yayi bayani dangane da abinda ya faru. A lokacin da mijin nata yake magana da manema
Jihar Kebbi
Samu kari