Jihar Kebbi
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shiga jimamin rasa rayuka da aka yi a wani hadarin jirgin ruwa da ya faru a jihar Kebbi. Ya taya iyalansu jajen abindaya faru.
Fasinjoji masu tarin yawa sun nitse a yankin arewa maso yammacin Najeriya a ranar Laraba bayan tafkeken jirgin ruwa dauke da fasinja 160 ya kife a kogin Neja.
Gwamnan jihar Kebbi Atiku Bagudu ya shawarci ƴan Nigeria su tuba daga zunuban da suke aikatawa su kuma yi addu'ar kawo karshen matsalolin tsaro a kasar nan, The
'Yan bindiga dauke da makamai sun kashe jami'an rundunar 'yan sanda tara ciki har da wani babban jami’in dan sanda (DPO) a karamar hukumar Sakaba ta jihar.
Albashir Hamisu, kwanturolla na Hukumar hana faskwabri na kasa, Kwastam ta Zone B ya koka kan yadda mazauna kauyukan da ke kan iyakoki ke yi wa masu smogul leke
An sace wata budurwa 'yar shekara 18 a cikin gidan mahaifinta a jihar Kebbi dake arewacin Najeriya. An kuma kashe wata mata a gidan yayin da 'yan bindigan ke sa
Shehu Bagudu, kanin gwamnan jihar Kebbi, Gwamna Atiku Bagudu ya rasu. Mai bada shawara na musamman ga gwamnan a fannin yada labarai, Yahaya Sarki, ya sanar da.
Bayan barkewar rashin tsaro a jihar Kebbi, mataimakin gwamnan jihar, Ismaila Yombe, ya koma masarautar Zuru da zam don kawo karshen ayyukan 'yan sa kai a wurin.
Jihohin Bayelsa, Ebonyi, Ekiti, Gombe, Jigawa, Kebbi, Kogi, Plateau, Taraba, Yobe da Zamfara sune basu ja hankalin masu zuba hannun jari ba daga kasashen waje.
Jihar Kebbi
Samu kari