Jihar Kebbi
A haifi ministan shari'a na Najeriya kuma lauyan kolu na kasa, Abubakar Malami, a ranar 17 ga watan Afrilun shekarar 1967 a karamar hukumar Birnin Kebbi wadda ta kasance babban birnin jihar Kebbi.
Bayan farawa da sunan Allah mai rahama mai jin kai, takardar mai dauke da kwanan watan ranar 19 ga watan Agustan 2019, ta bayyana sanarwar dokokin da gudunmar Bahindin Bagudo ta shata bisa sha'anin aure da zanen suna.
A cewar Audu, "bamu san me suka ci ba. Kawai mun ji ihu daga cikin gidan, ko a lokacin da muka garzaya gidan tuni mijin da matar tare da 'ya'yansu na murkususu cikin ciwo. Kafin mu iya basu wani agajin gagga wa, matar da yaran biy
Sarkin Gwandu kuma Shugaban Sarakunan na jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Bashar ya ce sabawa Ubangiji da aikata Fyade, madido da zinace-zinace ya jawo matsalar rashin tsaro a Najeriya.
Masu sayar da dabbobi a jihar Kebbi sun koka da yadda kasuwarsu ta yi kasa a bana sabanin yadda ta kasance a bara. Sai dai sun alakanta rashin samun ciniki da rashin kudade a hannun mutane.
Majiyar Legit.ng ta sanar da ita cewa wata mai shara ce a bankin ta fara jan hankalin shugabanninta, bayan ta ga takalma a bandakin da kuma sahun kafafu a jikin bango. "Ita ce ta kira hankalin jami'an tsaron da ke aiki a bankin
Rahotanni sun kawo cewa a safiyar ranar Lahadi, 28 ga watan Yuli wasu yan bindiga, sun kashe wani fitaccen dan kasuwa a garin Gulma da ke jihar Kebbi, Alhaji Usuf Garkar-Bore sannan suka yi garkuwa da surukarsa, Aisha.
Wasu miyagu yan bindiga sun kai mummunar farmaki gidan wani hamshakin dan kasuwa, AlhajiYusuf Garkar-Bore, inda suka kasheshi, sa’annan suka yi awon gaba da matar dansa, Aisha Yusuf, a jahar Kebbi.
Ajali dake zuwa babu shiri ballantana ankaraswa, ya katse hanzarin samarin biyu yayin saukar wani mamakon ruwan sama da sanyin safiyar ta ranar Asabar 6, ga watan Yuli cikin karamar hukumar Jibia ta jihar Katsina.
Jihar Kebbi
Samu kari