Jihar Kebbi
Duk da maganar da Abubakar Malami ya yi kwanakin baya, Mun gano cewa Gwamnatin Najeriya ta na neman ba Gwamna Atiku Bagudu fiye da $100m a boye.
Shugaba Buhari ya bayyana yadda za ta batar da dukiyar da Abacha ya sace. Gwamnati ta ce tituna za mu gina a Kano, Abuja, Ibadan, da Legas da kudin satar.
Akalla miyagun yan bindiga 13 ne suka sheka barzahu bayan karanbatta da dakarun rundunar Sojin Najeriya a jahohin Zamfara, Kebbi da Katsina a karkashin aiki na musamman mai taken Operation Hadarin Daji.
Gwamnatin kasar Amurka ta bayyana rashin amincewarta da shirin gwamnatin Najeriya a karkashin jagorancin shugaban kasa Muhammadu Buhari na ware zunzurutun kudi dala miliyan 100 daga kudaden Abacha tare da mikasu ga gwamnan jahar K
Gwamnonin APC sun yi magana bayan Aisha Buhari ta isa shekaru 49. A makon jiya ne Aisha Buhari da Nasir El-Rufai su ka kara shekara a Duniya.
Gwmanatin shugaban kasa Muhammadu Buhari ta shigar da karar kimanin manoma dubu 70 a jahar Kebbi da suka gagara biyan bashin tallafin kudin noma da gwamnatin ta basu wanda ya kai naira biliyan 17.
Shugabannin jam'iyyar PDP na darikar Kwankwasiyya reshen jihar Kebbi a ranar Alhamis sun koma jam'iyyar APC a jihar. Shugaban matasan Kwankwasiyya na jihar, Mohammed I. Anaruwa Kele, wanda yayi magana a madadin masu canza shekar a
Rundunar 'yan sandan jihar Kebbi ta tabbatara kutsen da wasu 'yan fashi da makami suka yi a ofishin MTN da ke yankin Tudun Wada na Birnin Kebbi. Kakakin rundunar, DSP Nafi'u Abubakar, ya tabbatar da aukuwar lamarin ga manema labar
Akalla mutane biyu ne suka gamu da ajalinsu yayin da wasu gungun yan bindiga da ake tunanin barayin shanu ne suka kaddamar da samame a wasu kauyuka guda 9 na karamar hukumar Wasagu na jahar Kebbi.
Jihar Kebbi
Samu kari