Jihar Kebbi
'Yan bindiga sun nemi iyayen daliban kwalejin tarayya dake Yauri a jihar Kebbi. Rahoto ya bayyana cewa, 'yan bindigan basu nemi kudin fansa ko kobo har yanzu.
Malamai da daliban kwalejin gwamnatin tarayya dake Yawuri a jihar Kebbi,wadanda jami'an tsaro suka ceto dagahannun 'yan bindiga a sa'o'in farko na ranar Juma'a.
Gwamna Atiku Bagudu na jihar Kebbi ya bayyana cewa kafin harin da 'yan bindiga suka kai makaratar Yauri, sun samu labarin shige da ficensu kuma sun tura tsaro.
A ranar Alhamis da ta gabata, wasun masu garkuwa suka kutsa makaranta a Birnin Yauri, jihar Kebbi suka yi awon gaba da ɗalibai. An kashe ɓarayin fiye da 80.
Biyo bayan harin da wasu yan bindiga daɗi suka kai FGC a jihar Kebbi, rundunar yan sanda ta bayyana cewa har yanzun ba ta gano yawan ɗaliban da aka sace ba.
Daliban makarantar FGC Birnin-Yauri a jihar Kebbi wacce ta tsira daga harin a ranar Alhamis ta ce bata tsamanin maharan da suka kai musu hari yan Nigeria ne.
Tsohon sanata da ya wakilci yankin Kaduna ta tsakiya a majalisar wakilai, Sanata Shehu Sani ya yi Allah-wadai da gazawar shugabanni wajen kare dalibai a kasar.
Rahoton da Legit ya samo ya bayyana cewa, an yi amfani da motar mahaifin wani dalibi wajen sace daliban kwalejin gwamnatin tarayya dake Yauri a jihar Kebbi.
Biyo bayan sace daalibai a kwalejin gwamnatin tarayya dake Yauri a jihar Kebbi, wani dan majalisa ya tabbatar da faruwar lamarin kasancewar mazabarsa ce yankin.
Jihar Kebbi
Samu kari