Kasar Saudiya
Mahukunta a kasar Saudiyya sun kai karar kasar Iran gaban kwamitin tsaro na majalisar dinkin duniya (MDD). Kasar Saudiyya ta shigar da korafin ne bisa zargin cewar kasar Iran na bawa kasar Yemen makamai. A cewar kasar ta Saudiyya,
Za ku ji cewa Najeriya ta ki sa hannu a yarjeniyar da Kungiyar Kasashen Afrika ta shirya. Mun kawo nabban dalilin da ya hana Shugaban Najeriya zuwa taron Afrika bayan kowa ya hallara a Afrika domin shiga sabon tsarin kasuwanci.
Wani matashin mai suna Faysal Abdullahi Omar, wanda har yanzu yana makaranatar Sakandare ya fadawa BBC cewa, yaki karban aikin ne saboda yana tsoron kada mayakan kungiyar al-Shabab su kashe shi dan suna aiki a yankin.
Yarima Muhammad bin Salaman mai jiran gado a masarautar kasar Saudiya ya jadadda cewa ba zai tilastawa matan kasar ci gaba da sanya bakin abaya ba wanda ya kasance tufafi da suka saba ambafi da shi ba a nan gaba.
A wani mataki da ka iya jawowa gwamnatin kasar bakin jini, an haramtawa masallatai a kasar Rwanda kiraye-kirayen sallah a lasifika, inda gwamnatin ta kira lamarin da bata iska, watau Noise Pollution wai don mutane na cewa an dame
Ya daina magana tun yana saurayi, amma hakan bai hana shi ci gaba da binciken kimiyya ba, inda yake amani da wata kwamfiyuta da take magana a madadinsa, bayan ta karanta idonsa da kwakwalwarsa ta san me yake son fadi
Shugaban tawagar, Nasir Bin Mutlak, ya bayyana cewar sun bayar da agajin ne domin taimakon mutanen dake sansanin 'yan gudun hijira a jihohin da aiyukan ta'addanci na kungiyar Boko Haram ya fi shafa a yankin arewa maso gabas. Minis
A karo na biyu kenan kasar Saudiyya inda kasar ta bawa mata damar shiga aikin soja. Hukumar tsaro ta kasar Saudiyya ta bukaci mata wadanda suke da burin shiga aikin soja da su tura takardun su ta yanar gizo domin neman shiga aiki
Hukumonin tsaro na kasar Saudiyya sun kama wani marubuci mai suna, Mohammed al-Suhaimi, da yace masallatai sun yi yawa kuma kiran sallah na damunsa hukumomi sun kama marbucin ne bayan sun kammala yi masa bicike
Kasar Saudiya
Samu kari