Kasar Saudiya
Mun ji labari cewa Yariman Kasar Saudiyya na neman sayen Kungiyar Manchester United na Ingila. Manyan Saudi na so su saye wannan babban Kulob din kwallo kafa ne don su kara da City wanda su ke gasar Zakarun Nahiyar Turai.
Mun ji cewa Jam’iyyar APC tace manyan kasashen Duniya ba su tare da Buhari inda su ke ganin Amurka su na goyon bayan Atiku a ka zaben bana. Festus Keyamo yace Kasashen waje na nuna fifiko ne ga Jam’iyyar PDP.
Da sanadin shafin jaridar Daily Trust mun samu rahoton cewa, wasu miyagun ababe da rikon sakainar kashi na gwamnatin tarayya na ci gaba da taka rawar gani tare da kasancewa musababbin fataucin Matan Najeriya zuwa kasar Saudiya.
Wani lamari mai ban mamaki ya faru a kasar Saudiyya bayan wasu gungun ayarin fari sun mamaye babban masallacin harami dake garin Makkah. A wani faifan bidiyo da aka yada a dandalin sada zumunta ya nuna yadda farin suka mamaye hara
Ana yunkurin yi wa Shugaba Ali Bango juyin mulki. Sojojin Kasar Gabon na yunkurin yi wa Shugaban kasar Gabon watau Ali Bango juyin mulki ne yanzu haka a kasar. Har an ji harbe-harben bindiga a babban birnin Libreville dazu.
Za ku ji cewa an kammala gasar karatun Al-Kur’ani mai girma jiya inda wadanda su ka zo na farko sun samu kyautar kudi har rabin miliyan da kuma motoci daga hannun gwamnan jihar Gombe watau Ibrahim Hassan Dankwambo.
Aure na daga cikin abubuwa masu muhimmanci a rayuwar mutum. Burin duk wanda ya yi aure shine babu rabuwa sai dai idan mutuwa ce zata raba. Yanzu dai wani aure da ya mutu tsananin wani Ango da Amaryar sa ya shiga tarihi a matsayin
Jakadan Ƙasar Amurka a Najeriya ya bayyana babban abin da ya fi zama hadari a Najeriya kuma yace ba cin hanci ko kuma karbar rashawa ba ne. Jakadan yace watsi da dokar kasa ya fi satar dukiyar jama’a muni a Najeriya.
Rahotanni da muka samu daga Sky News ya bayyana cewar an gano gawar Jamal Khashoggi, dan jaridar kasar Saudiyya da ake zargin masarautar Saudiyya na da hannu cikin bacewarsa da yi masa kissar gilla. Wata majiya ta fada wa Sky News
Kasar Saudiya
Samu kari