Kasar Saudiya
Gwamnatin kasar Saudi Arabia ta bayyana cewa sai ranar Lahadi za a gudanar da sallar Idin karamar sallah. Ta sanar da hakan ne bayan rashin ganin jinjirin watan
Mun kawo maku jerin manyan Kasashen Afrika da COVID-19 ta yi kamu. Mutum 1, 101 wannan cutar ta kashe a kasashen Afrika ta kudu, Aljeriya, da Najeriya da Kamaru
Ana zargin cutar COVID-19 ta harbi Ministoci da ‘Yan Majalisa rututu a kasar Chile. Wannan ya sa aka killace ‘Yan Majalisar Tarayya da wasu Ministoci a kasar.
Sai dai a wannan karon, duba da hali na musamman da annobar Coronavirus ta jefa duniya, Asheikh yace ana iya yin sallar ba tare da an gudanar da huduba ba.
A bana asarar Tiriliyan 500 ta na jiran Najeriya da kasashen Afrika a lokacin annobar COVID-19. Kasashe za su shiga matsala idan ba su iya shawo kan annobar.
Kasar Saudi Arabiia ta lissafa yan Najeriya 11,600 da suke makale a cikin kasarta saboda annobar Coronavirus, kuma ta fara shirin mayar dasu gida Najeriya.
Mun kawo jerin wasu Jihohi da su ka samu fiye da Jakada guda a sababbin nade-naden da aka yi dazu. Delta, Ebonyi, da kuma Sokoto sun tashi babu ko mutum daya.
Haka zalika gwamnatin ta soke wasu manyan ayyuka da take shirin gudanarwa tare da rage kudin wasu ayyukan duk domin cimma wannan manufa da ta sanya a gaba.
Duba matakan da hukumar ta shimfida domin a bi su wajen tantance limamai da ladanai kafin a zabo su su yi sallah da kiran sallah a masallatan Makkah da Madina
Kasar Saudiya
Samu kari