Kasar Saudiya
Donald Trump ya fadawa Sojojin Amurka su bindige jiragen Iran. Sojin Iran sun yi raddi da cewa, Donald Trump ya ceto rayukan mutanen da cutar COVID-19 ta kashe.
Gwamnatin Kano ta sassauta dokar kulle da ta saka a fadin jihar domin dakile yaduwar annobar cutar covid-19. Mataimakin gwamnan jihar Kano, Dakta Nasiru Yusuf G
Rikicin Amurka da kasar Sin a kan Coronavirus ya kai wajen Alkali a Kotun tarayya. Cutar Coronavirus ta sa wata jihar Amurka ta maka kasar China gaban kotu.
Ma’aikatar lafiya ta kasar Saudiyya ta bayyana cewa, annobar cutar coronavirus ta sake kashe mutane hudu sun mutu a kasar a cikin sa’o’i 24 da suka gabata.
Za ku ji labarin Mahmud Jibril, Nur Husseini da sauran wadanda COVID-19 ta kashe a Afrika. Daga ciki har da Zororo Makamba Matashin ‘dan jarida da ya yi fice.
Gwamnatin kasar Saudiyya ta bayar da tallafin kayan abinci ga mutane 1000 a jahar Kaduna don rage musu radadin mawuyacin halin da suke ciki sanadiyyar annobar C
A Amurka, COVID-19 ta hallaka Faston da ya yi wa hukuma kunnen-kashi ya bude coci kwanaki. Faston da ya bude coci a lokacin annobar COVID-19 ya mutu a asibiti.
Gwamnatin Ukraine ta sa kudi a binciko maganin Coronavirus, an sa tukwuicin $1m amma ba a bayyana yadda za a samo kudin da za a biya wanda ya gano wannan magani
A jiya mu ka ji cewa wasu ‘Yan Najeriya 10 da ke kasar Ingila sun kamu da Coronavirus. Gwaji ya nuna COVID-19 ta kama wadannan mutane da aka kokarin dawo da su.
Kasar Saudiya
Samu kari