Kasar Saudiya
Mun kawo maku tarihin Shugaban da ya yi murabus a jiya. Mutane su na ta tambaya wanene Shugaban kasar Mali da Sojoji su ka yi waje da shi daga kan karagar mulki
Wani magidanci ya ce zai maka uwargidarsa a gaban kotu saboda leken asiri da ta kwashe tsawon lokaci tana yi masa ta manhajar sadarwar WhatsAPP a Saudiyya.
Gwamnatin Najeriya ta na makwabtanta lantarki amma ta na fama dakarancin wuta. Gwamnati ta ce an shiga wannan yarjejeniya ne domin ka da a gina dam a kogin Neja
Saudi Gazette ta ruwaito cewa, an samu nasarar yi wa Sarki Salman Bin Abdulaziz na kasar Saudiya tiyata a mafitsara a babban asibitin Sarki Faisal da ke Riyadh.
Daily Nigerian ta ruwaito cewa, wata tsohuwa 'yar shekaru 107 ta warke daga cutar korona bayan an yi mata magani a wani asibitin Jeddah da ke kasar Saudiya.
BBC ta ce an kwantar da sarki Salman Bn Abdul'aziz na Saudiyya a wani asibiti da ke Riyadh. Rahotanni sun ce ana yi wa Sarkin wasu gwaje gwaje a mafitsararsa.
BBC ta ce an kwantar da sarki Salman Bn Abdul'aziz na Saudiyya a wani asibiti da ke Riyadh. Rahotanni sun ce ana yi wa Sarkin wasu gwaje gwaje a mafitsararsa.
Zainab Aliyu, matashiyar da aka zarga da fataucin miyagun kwayoyi a kasar Saudiyya bisa kuskure wacce shugaba Buhari ya sanya baki aka ceto ta, ta kammala NYSC.
A jiya Alhamis Majalisar Wakilan Tarayya ta gayyaci Jakadan Lebanon domin ya amsa wasu tambayoyi, amma Jakadan na Lebanon yayi watsi da zaman ya yi tafiyarsa.
Kasar Saudiya
Samu kari