Karatun Ilimi
Wata kungiya mai zaman kanta (COGEN) dake bin kwakwafi a kan shirin gwamnatin tarayya na ciyar da daliban makarantun firamare a fadin kasar nan, ta zargi malamai a makarantun Firamaren jihar Kaduna da cinye abincin dalibansu. Da
A yau ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karbi bakuncin takwaransa na kasar Faransa a fadar gwamnatin tarayya dake Abuja.Macron ya iso Najeriya da misalign karfe 3:10 na ranar yau, Talata, kuma kai tsaye ya wuce fadar shugaba B
Wata gobara da ta tashi sakamakon fashewar sinadarin iskar gas da yammacin jiya, Asabar, a garin Kaduna tayi sanadiyar konewar shaguna 15 tare da raunata 15. Kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN) ya rawaito cewar lamarin ya far
Dalibar ta bayyana cewar daya daga cikin malaman ta ya nuna yana son ta amma koda ta shaida masa cewar ita ba soyayya ta kawo ta jami’a ba sai ya yi mata barazanar cewar shi ma akwai ranar sa domin zata yi kwas din sa. Dalibar
Kokarin jam'iyyar PDP shine tsayar da wani mutum takara da zai iya samun mafi rinjayen kuri'un arewacin Najeriya, yankin da shugaba Buhari ya fito. Shugaba Buhari har yanzu yana da masoya da magoya baya masu dumbin yawa a arewa sa
A yau, Laraba, ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karbi bakuncin tawagar jiga-jigan jagororin darikar Tijjaniya a fadar gwamnatin tarayya dake Abuja. A jawabin sa ga tawagar Tijjanawan karkashin shugaban tan a duniya, Sheikh Ahm
Wata karamar yarinya mai shekaru 13 a duniya dake karatu a wata makarantar sakandire ta Sheikh Abdulkadir dake garin Ilorin na jihar Kwara ta samu gurdewar kasha a kafar ta bayan an yi mata horo da tsallen kwado mai tsanani sakama
Shugaban kwamitin da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kafa domin samar da hanyoyin yakar cin hanci da hukunta masu aikata hakan, Farfesa Itse Sagay, ya bayyana cewar ikirarin tsohon shugaban kasa Obasanjo na cewar shugaba Buhari
Akwai jami'o'i masu dimbin yawa a Najeriya amma burin duk wani dalibi shine samun guraben karatu a jami'o'in da suke gaba da takwarorinsu a Kasar. Saboda haka idan kana daya daga cikin wanda ke son sanin ko wadanne jami'o'i ne ke
Karatun Ilimi
Samu kari