Karatun Ilimi

Abinda nake son cimma a Afrika – Aliko Dangote
Abinda nake son cimma a Afrika – Aliko Dangote
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Dangote ya kara da cewar, gidauniyar sa ta raba adadin kudi biliyan N2.5bn ga mata marasa karfi 256,500 a jihohin Kano, Legas, Jigawa, Kogi, Adamawa, Borno da Yobe. Babbar Darekar gidauniyar Dangote, Halima Aliko Dangote, ta bayya

Hanyoyi biyu da motsa jiki kan iya hallaka mutum
Hanyoyi biyu da motsa jiki kan iya hallaka mutum
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Tsawon shekaru da dama masana lafiya na bawa mutane shawarar suke motsa jiki domin samun koshin lafiya. Saidai motsa jiki fiye da kima kan iya cutar da mutum ko ma ya hallaka shi. Ga wasu hanyoyi biyu da motsa jiki kan iya hallaka

Mata 7 da za a yi gumurzu da su a zaben 2019
Mata 7 da za a yi gumurzu da su a zaben 2019
Siyasa
daga  Mudathir Ishaq

A yayin da zaben shekarar 219 ke kara matsowa, 'yan takarar kujeru daban-daban na kara fitowa domin nuna sha'awar su ta yin takara a jam'iyyun kasar nan. Duk da korafin da mata keyi na ba basu dama a siyasance kamar yadda ya kamat

Jihar Katsina tayi rashin babban Malamin addinin Islama
Breaking
Jihar Katsina tayi rashin babban Malamin addinin Islama
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

A yau ne muka samu labarin rasuwar babban Limamin Jihar Katsina, Sheikh Imam Lawal. Sheikh Imam ya rasu yana da shekaru 9O a duniya kuma za a yi jana'izar sa da karfe 2:3 na ranar yau a gidan sa dake unguwar liman a garin Katsina