Jihar Kaduna
Gwamna Uba Sani ya kwarara yabo ga gwamnatin Bola Tinubu inda ya ce babu wani shugaban kasa da ya zuba jari a harkar noma kamarsa cikin shekaru biyu da suka wuce.
Malam Uba Sani ya miƙa sakon ta'aziyya da alhini bayan samun labarin rasuwar Alhaji Ramalan Yero, mahaifin tsohon gwamnan Kaduna, Mukhtar Ramalan Yero.
Kungiyar Arewa Youth Congress ta yabawa ministocin lafiya a gwamantin Bola Tinubu kan kokarin inganta bangaren kiwon lafiya musamman a Arewacin Najeriya.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani ya nuna matukar damuwarsa kan yadda ta'ammali da miyagun kwayoyi ke ci gaba da yaduwa tsakanin matasan Arewa.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya bayyana cewa za a iya takawa gwamnoni birki kan yin amfani da 'yan sandan jihohi ta hanyar.da ba ta dace ba
Gwamnonin Arewacin Najeriya sun nuna amincewarsu da samar da rundunar 'yan sandan jihohi. Sun bukaci majalisar tarayya ta gaggauta daukar mataki kan hakan.
Gwamnonin jihohin Arewa sun gudanar da taro kan matsalolin da suka addabi yankin. Sun ba gwamnati shawara kan matsalar rashin tsaron da ake fama da ita.
Yayin da Arewacin Najeriya ke fuskantar manyan matsaloli, Gwamnoni da sarakunan gargajiya daga jihohin Arewa 19 sun hallara a Kaduna domin tattaunawa.
Allah Ya karbi ran surukar shugaban majalisar wakilai, Abbas Tajudeen Marigayiyar ta yi bankwana da duniya ne tana da shekara 85 a daren ranar Alhamis.
Jihar Kaduna
Samu kari