Jihar Kaduna
Wasu 'yan bindiga da ake zaton masu garkuwa ne sun sace matar wani basarake a jihar Kaduna. An kashe daya daga cikin wandanda suke je ceto matar sarkin a daji.
Tsohon hadimi a ofishin mataimakin shugaban kasa, Hakeem Baba-Ahmed ya ce bai jin ana bukatarsa a gwamnatin Bola Tinubu duba da yadda yake rasa ganin shugaban.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i, ya sauya ra'ayi kan tsarin karba-karba a Najeriya, yana mai cewa cancanta, ba yankin dan takara ba.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya kai ziyara ta musamman ga Muhammadu Sanusi II a fadarsa da ke birnin Kano inda ya ce jihar na da muhimmanci a siyasa.
Shugaba Bola Tinubu ya kadu da rasuwar Sheikh Mainasara Habibi, yana mai yaba wa da gudummuwarsa a addini, ya kuma roƙi Allah ya gafarta masa kura-kuransa.
Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana cewa DSS sun kama wani jami'i tsaro bisa zargin sayar da makamai ga 'yan bindiga. An kama wasu tarin 'yan bindiga 53.
Rahotanni sun bayyana cewa Allah ya yi wa mahaifiyar fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Musa Asadus Sunnah rasuwa. Za a yi jana'iza a Kinkinau, Kaduna.
Yayin da Sarki Muhammadu Sanusi II ya yi hawan Babban Daki, Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero, ya halarci taron sarakunan Arewa da aka gudanar a birnin Kaduna.
Wasu 'yan bindiga da ba san ko wanene ba, sun yi awon gaba da wani limamin cocin Katolika a jihar Kaduna. 'Yan bindigan sun kutsa har gida sannan suka sace shi.
Jihar Kaduna
Samu kari