Jihar Kaduna

Rikicin Kaduna: An gurfanar da mutane 97 a gaban kotu
Breaking
Rikicin Kaduna: An gurfanar da mutane 97 a gaban kotu
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

A yau, Alhamis, ne kwamishinan 'yan sanda a jihar Kaduna, Malam Ahmad Abdurrahaman, ya sanar da cewar hukumar 'yan sanda ta gurfanar da mutane 97 a gaban kotu bisa zarginsu da hannu a rikicin jihar Kaduna. Abdurrahaman ya bayyana

An kama mutane 22 da ke da hannu a rikicin Kaduna
Breaking
An kama mutane 22 da ke da hannu a rikicin Kaduna
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Hukumar 'yan sandan Najeriya ta cafke wasu mutane 22 da ta ke zargin na da alaka ta kai tsaye da kisan mutane a kasuwar Magani da ke karamar hukumar Kajuru a jihar Kaduna. Kakakin rundunar 'yan sanda na kasa, Jimoh Moshood, ne ya