Jihar Kaduna
Wasu kungiyoyi a jahar Kaduna da ke arewacin Najeriya, sun fara tofa albarkacin bakinsu dangane da zaben da gwamnan jihar Nasir el-Rufai, ya yi na mace a matsayin mataimakiyarsa a zaben 2019 wanda ba a taba yi ba.
A yau, Alhamis, ne kwamishinan 'yan sanda a jihar Kaduna, Malam Ahmad Abdurrahaman, ya sanar da cewar hukumar 'yan sanda ta gurfanar da mutane 97 a gaban kotu bisa zarginsu da hannu a rikicin jihar Kaduna. Abdurrahaman ya bayyana
A ranar Talata 30 ga watan Oktoba ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kai ziyarar jajantawa ga al’ummar jahar Kaduna, bisa rikicin daya barke sau biyu a cikin sati biyu, wanda ya janyo asarar dukiya da rayukan mutane 75.
A yau Litinin, hukumar 'yan sandan Najeriya ta sanar da cewar ta kama wasu mutane 93 da ake zargi da hannu cikin kisar basaraken garin Adara a jihar Kaduna, Agwom Adara, Maiwada Rapheal Galadima. An dai sace Galadima ne a ranar 19
A yunkurinsa na ganin an dawo da zaman lafiya a jihar Kaduna, Gwamna Mallam Nasir El-Rufai na cigaba da kaiwa da komowa tare da tattaunawa da Majalisar Tsaro na jihar domin ganin kurar ta lafa. A kan wannan gabar ne gwamna El-Ruf
Tun ranar Lahadi 21 ga watan Oktoba yake cikin wardrobe bayan barkewar rikicin Kaduna, inda ya boye don gudun kada a kasheshi, amma masu gidan basu san yana ciki ba, har sai da na tsinceshi a ciki. Anan na dauke shi tunda ba zai i
Sanata mai wakiltar jihar Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani, ya bayyana masu fakewa da addini domin rura wutar rikici a matsayin makiyan Najeriya na zahiri. Sanata Sani, sabon mamba a jam'iyyar PRP bayan fitar sa daga APC, ya yi Alla
Sai dai duk da wannan sassauci da gwamnatin tayi, akwai sauran yankunan garin Kaduna da gwamnati bata daga ma kafa ba, daga cikin unguwannin nan akwai Narayi, Kabala West, Kabala Doki, Mararraban Rido da Sabon tasha.
Hukumar 'yan sandan Najeriya ta cafke wasu mutane 22 da ta ke zargin na da alaka ta kai tsaye da kisan mutane a kasuwar Magani da ke karamar hukumar Kajuru a jihar Kaduna. Kakakin rundunar 'yan sanda na kasa, Jimoh Moshood, ne ya
Jihar Kaduna
Samu kari