Jihar Kaduna
Gwamnatin jahar Kaduna ta tsaurara matakan tsaro a yankin tashar jirgin kasa dake unguwar Rigasa a jahar Kaduna domin tabbatar da tsaron lafiyar fasinjoji da dukiyoyinsu.
Hakan na kunshe ne a cikin wata wasika mai dauke da sa hannun Samuel Y. Obochi, mataimakin rijistara mai kula da yada labarai da aiyuka na musamman. Kazalika, hukumar kwalejin ta dakatar da wani shugaban 'sashe', da ba a bayyana
Kungiyar 'yan fansho reshen jihar Kaduna ta jinjinawa Gwamna Nasir El-Rufai da ya kara musu karancin fansho a jihar zuwa naira dubu talatin a duk wata. Kungiyar ta ce gwamna El-Rufai ne gwamnan farko da ya sanar da fara biyan...
Gwamnan jahar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya sanar da sunan Malam Sani Dalhatu a matsayin sabon shugaban hukumar kulawa da jin dadin alhazai ta jahar Kaduna.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta damke wani fasto a jihar mai suna Clement James a kan garkuwa da yayi da kansa a jihar. Faston da abokin laifinsa, George Otokpa sun shiga hannu ne bayan da suka bukaci kudin fansa har naira mi
A ranar laraba ne jama’ar yankin Gyallesu da ke karamar hukumar Zaria suka garzaya gaban kotun don kai kawar rundunar sojin Najeriya a kan kwace musu gonakinsu. Sun kai karar shugaban rundunar sojin Najeriya, Yusuf Buratai, shugab
Da yake kare kansa, Lawal, mai sana'ar tuka babur mai kafa uku, ya sanar da kotun cewa N300 da yake bawa iyalin nasa kullum, ta ishesu su ci abinci a rana guda tare da neman a bashi lokaci domin ya sasanta da matarsa. Bayan saurar
A yayin da ake kira ga shugaban kasa, Muhammadu Buhari, yayi murabus saboda tabarbarewar tsaro, wani bincike da cibiyar bincike ta 'Conflict Armament Research' ta bayyana yadda makamai suka samu hanya zuwa arewacin Najeriya.
Hukumar zabe mai zamn kanta ta INEC ta sanar da nasarar Comfort Amwe ta jam'iyyar PDP a matsayin wacce ta lashe zaben maye gurbi na mazabar Sanga a majalisar jihar Kaduna. Baturen zabe, Salihu Kargi na jami'ar Ahmadu Bello da ke Z
Jihar Kaduna
Samu kari