Jihar Kaduna
Mutane biyu ne suka rasa rayukansu sakamakon harin da wasu 'yan bindiga suka kai garin Gora-Gan dake karamar hukumar Zangon Kataf ta jihar Kaduna. Shugaban karamar hukumar Elias Manza, ya tabbatar da aukuwar lamarin. Ya ce maharan
An shiga rudani a babbar kasuwar Sheikh Gumi a ranar Alhamis, 16 ga watan Janairu lokacin da wani soja ya soki wani mai siyar da takalma da wuka. Hakan ya sa fusatattun matasa a kasuwar suka far masa inda suka ji masa mummunan rau
Wani yaro mai shekaru 15 a duniya dan Fulani mai kiwon shanu ya gamu da sharrin miyagu a lardin Kukum dake cikin masarautar Kagaro na karamar hukumar Kaura a jahar Kaduna, inda suka kashe shi yayin da yake kan hanyarsa ta komawa g
Kwankwaso ya Hallaci Daurin Auren Bilkisu Kabiru Dauda, Yau Asabar A Unguwar Kongo Dake Zaria. Allah Ubangiji Yasa Albarka A Cikin Wannan Auren Ameen.
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya ce akwai yuwuwar mace ta gajesa yayin kuma da ya musanta zabar wanda zai maye gurbinsa a jihar a 2023. Gwamnan ya sanar da hakan ne a yayin da wasu mutane ke ta tunanin cewa namiji ne zai m
Wani karamin yaro mai shekaru 14 ya mika kan sag a gungun miyagu yan bindiga da suka yi awon gaba da mahaifiyarsa a unguwar Juji, Sabon Tasha, cikin karamar hukumar Chikun ta jahar Kaduna.
A halin yanzu Shehu Sani ya bace daga dandalin yada zumunta bayan ya shiga hannun EFCC inda ake zargin sa da karbar kudi wajen Alhaji Sani Dauda da nufin wanke shi a kotu.
Gwamnan wanda ya bayar da umurnin a ranar Litinin ya roki mazauna jihar da su kai rahoton irin wadannan wurarren siyar da gas din ba tare da bata lokaci ba zuwa ga gwamnati domin daukar matakin gaggawa.
Mun samu labarin cewa jami'an Hukumar EFCC su na ta bugawa da Shehu Sani a kan zargin cin kudin ‘Dan kasuwa Alhaji Sani Dauda mai ASD.
Jihar Kaduna
Samu kari