Jirgin Sama
A wani sabon lamari da ya faru a makon jiya a jihar Legas, sai gashi wai anyi wa jirgin sama sata a titun jirgi na Murtala Muhammed da ke Ikeja, saukarsa kenan
Ana sa ran saukar jirgi mai dauke da mata zalla a Najeriya a ranar Asabar, 16 ga watan Disamba. Jirgin ya kasance na kasar Habasha wato Ethiopian Airlines.
Naij.com ta samu rahoton wani mazaunin unguwar Babban masallaci dake karamar hukumar Geidam a jihar Yobe, da Allah ya bashi baiwa ta fasahar kera jirgin sama da
Gwamna Abubakar ya kira ga yan kwamitin da su tambatar da cewa wannan jirgin Bauchi tana aiki kuma aikin ta dai shafi Bauchi ne domin bunkasa tattalin arziki
Rayuwa da mutuwa a hannun Allah suke. Babu wanda ya san lokacin da zai cika. Idan muka waye gari ko muka kwanta bacci, ko shakka babu munada shiri ko a'a.
Da ya tafi ne da jirgin, da wajen ya koma sanyi ama bai yi aka ba domin ya hana hatsari, sai ya dawo wajen ajiyewa na jirgin.Abin da ya faru kenan kuma kowa
Wannan dai ba shi ne hadarin jirgin sama na farko ba da ke hallaka ‘yan wasa.
A wancan makon mun kawo rahoton yadda wani dalibin ABU, Shettima Ali Kyari ya kera jirgi. Muhammad Malumfashi ya samu damar zama da shi.
Matukin jirgin saman shugaban kasa Muhammadu Buhari, Kyaftin Chinyelu Chizoba Ndibuisi, a yanzu haka shi ya tuka Buhari zuwa taron Amurka.
Jirgin Sama
Samu kari