Jihar Jigawa

Gwamnatin Najeriya bata da basira - Sule Lamido
Gwamnatin Najeriya bata da basira - Sule Lamido
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Tsohon gwamnan jihar Jigawa kuma mai neman jam'iyyar PDP ta tsayar da shi takara, Alhaji Sule Lamido, ya soki gwamnatin Najeriya karkashin jagorancin shugaba Buhari da rashin basira. Lamido ya zargi gwamnatin da rashin kyakykyawar