Jihar Jigawa
Masaruatar Dutse ta bayyana dalilin da ya sa aka dauki wannan mataki. Malami yace doka ne cewa ba a hada harkar siyasa da kuma nadin sarauta. Dokar ma dai ta hau kan Dokajin Dutse Alhaji Aminu Wada Abubakar wanda ya rasa Hakimanci
Kamar yadda jaridar The Nation ta ruwaito a ranar yau Talata, da zarar shugaban kasa Muhammadu Buhari ya dawo daga kasar Amurka, ana kuma sa ran zai kai ziyarar yini guda zuwa jihar Jigawa dake yankin Arewa ta tsakiya a kasar nan.
Su kuwa larabawa sai suka ingiza Saddam Hussain ya yaki kasar ta Iran a 1980-1988, inda shima yace shima jikan annabin ne. Turawan yamma sunba Saddam makamai, kuma suka zagaye suka baiwa Iran din itama makamai, a 'Contra-Affair'..
Rariya ta ruwaito Shugaban makarantar ne ya gayyaci Honorabul Aliyu don ganin ma kansa yadda suke gudanar da koya da koyarwa a makaranta, inda daga nan shima dan majalisar ya fada aji, inda aka hange shi yana biya ma daliban daras
An samu yaduwar bidiyon a Najeriya ne don tsorata masu dangwala kuri'a. Ya kunshi hotunan cirewa mutane gabobi, yanke makogwaron mutane, mutane cikin jini har dai daga karshe su mutu. Wasu ma da ransu aka birnesu. Daukacinshi dai
Gwamnatin tarayya zata waiwayi caca sakamakon faduwar kudaden shiga na mai. Sakamakon koma bayan da aka samu na kudin shiga na mai a kasar, Gwamnatin tarayya tace zatayi duk abinda dan'adam zai iya domin ta farfado da fannin caca
NAIJ.com ta ruwaito lamarin ya faru ne a ranar Litinin 2 ga watan Afrilu a kauyen Gambara dake cikin karamar hukumar Birnin Kudu na jihar. Sai dai Kaakakin yace: “Labarin da muka samu ya nuna cewar budurwar mai suna Gambo Jibrin d
Sai dai yace tun cikin na dna wata uku ne ya bukaci ta zubar da cikin, amma ta ki, inda bayan watanni hudu, ya kara mika mata bukatarsa na zubar da cikin, nan tace atabau, daga nan ne ya yanke shawarar kasheta tunda dai ya fahimci
Kamfanin dillancin labaru NAN, ta ruwaito Lamido ya bayyana haka ne a ranar Alhamis 22 ga watan Maris, a yayin wani taron tattaunawa da yayi da yayan jam’iyyar PDP na jihar Legas, inda ya soki gwamnatin APC, da cewa bata tabuka ma
Jihar Jigawa
Samu kari