Jihar Jigawa
Shugaban karamar hukumar Hadejia ta jihar Jigawa, Alhaji Abdullahi Maikanta a ranar Laraba ya ce mace-macen da ake fuskanta a jihar bashi da alaka da COVID-19.
Yarinya mai shekaru shida wacce take diya ga mutum na farko da ya kamu da cutar korona a karamar hukumar Kazaure ta jihar Jigawa ta kamu da cutar, cewar Punch.
Garba Shehu ya ce nadin mutanen na daga cikin kokarin gwamnatin shugaba Buhari na kawo sauyi mai amfani a yadda ake gudanar da aikin dan sanda ta hanyar samar d
Don haka Zakari ya ce zasu dauke yarinyar daga gidansu zuwa inda ake killace masu cutar a garin Dutse, babban birnin jahar Jigawa domin ta hadu da mahaifinta.
Abdullahi ya ce kwalejin ta dauki wannan mataki ne don bayar da gudunmuwarta don rage yaduwar cutar Coronavirus a Najeriya tare da kawo karshen sa a kasar.
A hirarsa da gidan radiyon Freedom, kwamishinan lafiya a Jigawa, Dakta Abba Zakari, ya ce mutum na biyu da ya mutu a jihar, wata mace ce da ke zaune a karamar
Kwamishinan lafiya a Jigawa, Dakta Abba Zakari, ne ya sanar da hakan yayin gabatar da jawabi ga manema labarai a matsayinsa na shugaban kwamitin kar ta kwana na
A cewar Badaru, an tabbatar da samun kwayar cutar covid-19 a jikin wani mutum mazaunin garin Gujungu a karamar hukumar Taura. Dayan kuma da aka samu yana dauke
Almajirai har 30 wadanda aka killace a sansanin 'yan bautar kasa na karamar hukumar Kiyawa da ke jihar Jigawa sun tsere a daren Litinin. Wata majiya wacce take
Jihar Jigawa
Samu kari