INEC
Mun samu cewa, daga karshe gwamnatin kasar Amurka ta yi furuci na tofa albarkacin bakin ta dangane da dage babban zaben kasa da hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta ta yi a jiya Asabar, 16, ga watan Fabrairun 2019.
A ranar Asabar, 16 ga watan Feburairu ne hukumar zabe mai zaman kanta za ta gudanar da zaben shugaban kasa da nay an majalisun wakilai da na dattawa, sai kuma a ranar 2 ga watan Maris a gudanar da zaben gwamnoni da nay an majalisu
Za ku ji Jam’iyyar adawa na so a saki sunayen wadanda aka dauka aikin zabe a 2019. Jam’iyyar PDP ta hurowa Hukumar INEC wuta game da zaben 2019 a halin uanzu inda ta ke so a fito da sunayen Malaman zabe nan da kwana 2.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta wato INEC, ta tantance wasu kungiyoyi 116 na Najeriya da kuma na kasa-da-kasa 28 da za su sanya idanun lura akan babban zaben kasa da zai gudana cikin fadin Najeriya a watan gobe da jibi.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito INEC ta sanar da haka ne a ranar Talata 15 ga watan Janairu yayin da take bayyana jadawalin shirye shiryen zaben 2019 dake dauke da tsare tsaren da ta tanada domin ganin an gudanar da zaben cikin sauki.
A jiya ne dai Dangin Amina Zakari sun fayyace gaskiyar zargin alakar ta da Buhari. Dangin Amina Zakari sun fito sun ce yayar Buhari ta taba aure a gidan mu amma sai dai auren bai dade ba aka samu saki ya shiga.
A ranar Litinin din da ta gabata ne hukumar zabe ta kasa watau INEC, ta gabatar da jimilla ta adadin al'ummar kasar nan da suka shirya babban zabe na 2019. Hukumar ta ce 'yan Najeriya 84m ke da rajista ta cancantar kada kuri'u.
Za ku ji cewa Hukumar INEC za ta hada kai da Magu da Hukumar EFCC saboda zaben 2019. Hukumomin EFCC da ICPC masu yaki da barayi a Najeriya sun ce za su idanu a zaben 2019. INEC tace za tayi gaskiya a zaben da za ta shirya a 2019.
Majiyar Legit.com ta ruwaito Sanatan ya bayyana haka ne cikin wata sanarwa daya fitar ta bakin kaakakinsa, Kayode Odunaro a babban birnin tarayya Abuja, inda yace ba zai zura wasu yan tsirarun Sanatoci su nemi yi ma shugaban kasa
INEC
Samu kari