INEC
Akwai kwanaki kasa da 184 da suka rage domin tunkarar babban zaben shekarar 2019. Shin Ka/Kin shirya kuwa domin tunkarar wannan gagarumin zaben a matsayin Ka/Ki na dan kasa? Hanya ta farko da ya kamata ka fara bi domin ka samu...
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito jam’yyun sun hada da:The Advance Alliance Party AAP Advanced Nigerian Democratic Party ANDP, African Action Congress AAC,Alliance for United Nigeria AUN,Alliance for Social Democrats ASD,Alliance Nation
Buhari ya bayyana haka ne a ranar Talata, 12 ga watan Yuni a yayin bikin tunawa tare da karramayan gwagwarmayan zaben June 12 na shekarar 1993 da ya gudana a fadar shugaban kasa dake babban birnin tarayya Abuja.
Wasu 'yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne, sun sace wani jami'in hukumar zabe ta kasa a jihar Akwa Ibom. Majiyarmu NAIJ.com ta samu rahoton cewa an sace jami'in ne a ranar Talatar nan data gabata a kusa da wata...
A ranar Larabar nan ne hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta Najeriya wato EFCC, ta gurfanar da tsofaffin manyan jami'an hukumar zabe ta kasa reshen jihar Enugu. Amadi Simon da Nathan Owhor Oviri a gaban mai shari'a A. M Liman..
Za ku ji cewa Hukumar zabe na INEC na nema a rika muhawara kafin ayi zabe a Najeriya. Tsohon Mataimakin Shugaban kasa kuma mai shirin neman takara a 2019 Atiku Abubakar kuwa yace hakan zai sa a gane ‘Dan takarar da ya shirya.
Gwamna Ganduje ya nada Attahiru Jega wani babban mukami a wata cibiya a Kano. Daga cikin wadanda za su taimaka masa akwai Mamman Nasir, Alhaji Bashir Tofa, Farfesa Mustapha Isa Ahmad, Farfesa Shehu Musa Alhaji Farfesa Sule Bello.
Kwanan nan mu ka samu labari cewa kwamitin kula da harkar zabe na INEC a Majalisar Dattawa za ta binciki Gwamnan Jihar Kogi Yahaya Bello game da zargin da ke kan sa na yin rajistar katin zabe har fiye da sau daya.
Sanata Dino Melaye ya zura Kotu domin hana a kore sa daga Majalisa; INEC tace ba abin da ya dame ta don kuwa ba ta ma san da maganar wata Kotu ba a yanzu.
INEC
Samu kari