INEC
Gwamnan Jihar Ekiti, Dr. Kayode Fayemi ya bayyana cewa yasa a binciko duk wani mai hannu a rikicin da ya faru ranar Asabar a wajen zaɓen cike gurbi a jihar.
A Zaɓen da aka gudanar ranar azabar ɗin data gabata a jihar Delta, PDP ta kwashe dukkan kujerun Ƙananan hukumomi dana kansiloli a faɗin ƙananan hkumomi 25.
Za ku ji cewa wani ya kai karar Shugaban hukumar zabe na kasa gaban Kotu a Najeriya. Hon. Emmanuel Agonsi shi ne ya shigar da wannan kara mai lamba a Abuja.
Za ku ji yadda NIN za ta taimakawa INEC wajen gudanar da zabe mai nagarta. Daga cikin matsalolin da ake ganin karbar NIN zai magance akwai hana kananan yara.
A wajen wani taro INEC ta ce za ta shigo da dabarun zamani da zasu taimaka wajen inganta zabe. Westminster Foundation for Democracy (WFD) ce ta shirya taron.
A ranar Asabar, 5 ga watan Disamba, ne hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) ta gudanar da zabuka don cike gurabe na yan majalisun jiha a fadin kasar.
Kotu ta sa a tsare Farfesa a gidan kurkuku a ranar Larabar nan. Ignatius Uduk wanda malamin makaranta ne ya karyata zargin da ake yi masa na murde zaben 2019.
Da ya ke magana da manema labarai ranar Litinin, Nick Dazang, darektan sashen wayar da kan ma su zabe da yada labarai a INEC, ya ce an samu ma'aikatan cikin kos
Wani Alkalin kotu ya sa a kama Shehin Malamin Jami’a bisa laifin tafka magudi a zaben 2019. A baya an bukaci Farfesan na jami’ar Uyo ya bayyana gaban INEC.
INEC
Samu kari