INEC
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta sanar da lokacin da zata cigaba da yin rijista ga masu (CVR) zabe, zasu fara ne a watannin farko na 2021 saboda gabatowa.
Hukumar INEC ta ce zaben Bayelsa, Legas da sauransu duk ba yanzu ba. Hukumar ta shiya cewa za ayi zaben cike guraben kujerun majalisa a karshen watan Oktoba.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa(INEC), Farfesa Mahmood Yakubu, a ranar Alhamis ya bayyana ranar 18 ga Fabrairu matsayin ranar zaben shugaban kasa.
Dan takarar na jam'iyyar APC ya yi nasarar lashe zaben a kananan hukumomi 9 daga cikin 12 yayin da babban abokin hamayyarsa ya samu nasara a kananan hukumomi 3.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party ta yi kashedi ga shugaban hukumar zabe mai zaman kanta (INEC), Mahmood Yakubu, cewa yada ya amsa rokon APC kan zaben Edo.
Gidan talabijin na Channels ya gano cewa, an ajiya kayayyaki masu matukar amfani na zaben a babban bankin Najeriya da ke Benin, inda suke ajiye kafin a raba su.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) ta ce bata san ainahin abunda ya haddasa gobara ba a ofishinta na Ondo amma hakan ba zai shafi zaben fab za a yi ba.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), ta saka ranar 31 ga watan Oktoba a matsayin ranar yin zaben maye gurbi na 'yan majalisaun tarayya da na jihohi.
Kotun daukaka kara ta dawo da jam'iyyun siyasa 22 da hukumar zabe mai zaman kanta ta kwace musu rijista, INEC za ta dangana kotun koli kan wannan hukuncin.
INEC
Samu kari