INEC
Yayin da babban zaɓen 2023 ke ƙara kusantowa a Najeriya, tuni hukumar zaɓe mai zaman kanta ta fara shirye-shiryen gudanar da zaɓen. INEC ta soke runfunan zaɓe.
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya tabbatar wa yan Najeriya cewa INEC zata gudanar da zaɓe a shekarar 2023, yace baya son zarcewa a kan mulki zango na uku.
Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya ya shiga ganawar gaggawa da shugaban hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) da wasu kwamishinonin hukumar ta INEC a Abuja.
Hukumar zaɓe ta ƙasa (INEC), ta bayyana cewa, wasu mutane da ba'a gano ko su waye ba, sun banka wa ofishinta wuta a yanki ƙaramar hukumar Njaba dake jihar Imo.
Shugaban INEC da na EFCC, sun shiga taron gaggawa don tattauna wasu manyan lamurran da suka shafi tsaron kasa. Manya da dama, sun halarci taron na gaggawa.
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta bayyana cewa hare-haren da aka kai wa wasu ofisoshinta zai iya kawo cikas ga shirye-shiryen babban zaben 2023.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta na kasa, INEC, Farfesa Mahmood Yakubu ya ce yawan hare-haren da aka kaiwa ofisoshin hukumar na iya kawo nakasu wurin gudan
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta bayyana cewa hare-haren da aka kai wa wasu ofisoshinta a kudu na iya shafar shirye-shiryen babban zaben 2023.
Wasu yan bindiga da ba'a gane ko suwa ye ba sun kai hari hedkwatar hukumar zaɓe dake jihar Enugu, inda suka ƙona motocin Hilux shiga tare da ƙoƙarin ƙona ginin.
INEC
Samu kari