Ibadan
Wani dan majalisar da a jiya ya gwangwaje tsofaffin mazabarsa da kyautar awaki ya bayyana dalilinsa na yin haka. Yace su suke bukatar awakin shiyasa ya musu kya
Wani matashi mai shekaru 29 mai suna Badmus Rasheed a ranar Alhamis ya sheka lahira a Ibadan bayan 'yan daba sun kai hari ofishin 'yan sandan Mapo, Ibadan.
A yayin martani ga bankawa godan Sunday Igboho da aka yi a Ibadan, rundunar 'yan sandan jihar Oyo ta ce ta samu rahoton yadda wasu bata gari suka cika motoci 2.
Yanayin tsarin sufurin Najeriya zai iya zama mai inganci a yadda aka fara kaddamar da jiragen kasa. Jiragen kasa da za su dinga yawo daga Legas zuwa Ibadan.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya cigaba da yin tsokaci a kan wasu lamura da suka faru lokacin da ya ke kan mulki daga shekarar da aka zabe shi, 1999
Lauyan wanda ake zargin , Jubril Olanrewaju, yace "DPO shine alƙalin shari'arsa. Shi ne wanda ya yi bincike, kuma ya tilastawa telan rubuta jawabai a ofishinsu
Ɗan gwagwarmaya ƴanchi, wanda ya jagoranci yaki da tozarci da muguntar ƴansanda a shekarar 2017 wanda kuma ya kasance jagaba a zangar-zangar kwanan nan, ya ce
Mataimakin gwamnan jihar Oyo, Rauf Olaniyan ya tabbatar da rashin imani da cin zarafin da ake zargin jami'an rundunar 'yan sanda na SARS su ke yi wa jama'a. Ola
Kazalika ya kasa tuna sunayen abokansa na kuruciya, hasali ma dai bai iya fadin sunan makarantar da ya yi a Ingila daidai ba, sannan ya kasa tuna dalilin da yas
Ibadan
Samu kari