Hotunan Aure
Hatta mijin da sabuwar amaryar sa, sun yi matukar mamakin wannan abu da uwargidan tayi. Hotunan taron liyafar sun samu tagomashi a dandalin sada zumunta inda jama'a ke cigaba da bayyana ra'ayin su. A wurin taron liyafar, an ga uwa
Wani saurayi ya nuna juyayin sa a kafafen yada labarai bisa halin da ya tsinci kanshi a lokacin da ya fahimci cewar 'yar gidan hamshakin dan kasuwar nan na Africa wato Aliko Dangote da aka yi bikin ta satin daya gabata, tare suka
An daura auren ranar 3 ga watan Maris a babban masallacin sallar juma'a na garin Kano dake fadar sarkin Kano, muhammadu Sanusi II. Shugaban kasa Muhammadu Buhari ne ya yiwa Idris walicci yayin da jagoran jam'iyyar APC, Bola Tinubu
A karshen satin da ya gabata ne aka daura auren diyar Osinbajo da sahibinta, dan tsohon sojan Najeriya, John Shagaya. Manyan baki daga ciki da wajen Najeriya sun halarci taron bikin. Shugaba Buhari da mai dakinsa, Aisha Buhari, da
Da yake bayyana hakura da auren nasu, matashin, Chiadi; kamar yadda aka fi kiransa, ya ce "duk da kasancewar aurenmu umarnin ubangiji ne, mun hakura da shi. Mun daina ma zancen auren kwata-kwata, zamu zuba ido mu ga abinda Allah
A ranar Alhamis din da ta gabata ne dakin taro na Banquet dake fadar shugaban kasa ta Villa ya tumbatsa da manyan baki yayin halartar baiko na babbar diyar mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo, Oludamilola Osinbajo.
Kimanin sati biyu kenan da suka gabata ne dai aka daura auren Fatima Ganduje da sahibinta Idris Ajimobi a birnin Kano akan sadaki naira 50,000, auren da ya sha suka sakamakon irin hotunan Amarya da Ango da suka dinga yawo a shafuk
Wani dattijo mai shekaru hamsin a duniya da ya auri mata uku rigis lokaci guda ya kare kansa daga kwarmaton 'yan zamani da suke ta yamadidi da shi da hotunan amarensa a dandalin sada zumunta daban-daban a yanar gizo don kawai ya a
Ana shirin kulla alkhairi tsakanin wasu musulman Najeriya biyu, Injiniya Abdulmalik Y. Saleh da Fatima Madeeha. Ma’auratan biyu sun saki hotunan kafin aurensu.
Hotunan Aure
Samu kari